Kasuwanci
Ramadan: Shugaba Tinubu Ya Bukaci Mawadata Da Su Taimakawa Mabukata

Shugaba kasa, Bola Tinubu, ya bukaci masu hannu da shuni da su taimaka wa marasa galihu a cikin al’umma domin rage musu radadin da suke ciki musamman a wannan lokaci na azumin Ramadan.
Tinubu ya yi wannan kiran ne a ranar Lahadi a Kano a lokacin da yake kaddamar da rabon shinkafa motoci 140 da Sanata Abdulaziz Yari ya bayar domin karrama shugaban kasa.
Tinubu wanda ya samu wakilcin babban mataimakinsa na musamman kan harkokin yada labarai, Abdulaziz Abdulaziz, ya kuma yaba da wannan karimcin.
Ya ce an yi hakan ne domin tallafa wa mutanen da ke cikin mawuyacin hali a wannan lokaci.
“A duk faɗin duniya, shugabanci na mutum fiye da ɗaya ne. A ko da yaushe akwai bukatar a taimaka wa marasa karfi a cikin al’umma.
-
Labarai4 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai5 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai1 day agoHukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani
-
Labarai5 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai2 days agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai5 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai5 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
-
Labarai4 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
