Shugaba Bola Tinubu ya taya Hajiya Nana Shettima murnar zagayowar ranar haihuwarta. Wata sanarwa da mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da...
Jami’an hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC a Kano sun kama wani ma’aikacin banki tare da wasu ‘yankasuwa guda uku da laifin almundahana...
Ɗaya daga cikin ’yan matan Chibok da aka sace a watan Afrilun 2014, mai suna Ihyi Abdul, a Jihar Borno, ta ce an tilasta mata auren...
Wata Babbar Kotu da ke zamanta a Birnin Kebbi ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin ɗaurin rai da rai sakamakon samun su da laifin yi...
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ware tallafin da ya kai Naira tiriliyan 1 ga masana’antu a cikin shekarar da ta gabata. Ministan Kudi da Tattalin Arziki,...
Asusun kula da kananan Yara na Majalisar Dunkin Duniya UNICEF, ya shirya bada na Naira miliyan 110 ga matalauta dubu 10,200 domin ba su damar samun...
Gwamnatin tarayya ta baiwa ‘yan Najeriya tabbacin yin amfani da kudi na Naira Tiriliyan 6.2 da ake shirin yi da nufin bunkasa tattalin arzikin kasar ta...
Rundunar hadin gwiwa ta, Operation Hadin Kai ta mika wasu mata da yara 330 da suka hada da ‘yar makarantar Chibok, Ihyi Abdul tare...
Mataimakiyar shugabar kasar Amurka Kamala Harris ta ce tana alfahari da samun dimbin goyon bayan da ake bukata domin zama ‘yartakarar jam’iyyar Democrat a zaben shugaban...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci mahukuntan kananan hukumomin jihar 44 da su kara himma wajen samar da kudaden shiga, inda ta yi gargadin cewa za...
Majalisar wakilai ta kaddamar da wani kwamitin hadin gwiwa na bangaren man fetur na gudanar da bincike kan kalubalen da ake fuskanta a fannin da kuma...
An shawarci matasa a jihar Neja da su bijirewa duk wani yunkuri na wasu mutane ko kungiyoyi domin shiga duk wata zanga-zangar da za...