Bayanai sun ce ambaliyar ta fi barna a kananan hukumomin Gada da Dange-Shuni duk a jihar. Da yake bayani shugaban...
An shawarci matasa a jihar Neja da su bijirewa duk wani yunkuri na wasu mutane ko kungiyoyi domin...
Gwamna Uba Sani na Jihar Kaduna ya nada Dr Abdurrahman Yahya a matsayin Darakta Janar na Hukumar...
A kokarinta na dakile afkuwar hadurran kwale-kwale da ake yawan samu tare da asarar rayuka da dama, gwamnatin jihar Kano...
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, bayan halartar taron koli na tsakiyar shekara na...
Shugaba Bola Tinubu ya mika sakon taya murna ga Mazi Afam Josiah Osigwe (SAN) bisa zaben da aka yi masa...
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da shirin karfafa aikin noma a jihar Yobe. Shirin wanda ya hada da...
Ambaliya ta lalata hanya da gada tare da barin matafiya cikin zullumin rashin sanin ina zasu nufa a Garin Kauru...
An jaddada bukatar rungumar tattaunawa domin warware duk wani sabani a tsakanin tsoffin ma’aikatan matatar mai (NNPC) ta Kaduna. Shugaban...
Majalisar Bada Shawarwari a Tsakanin Jam’iyyu IPAC reshen Jihar Jigawa, ta karrama Sakataren Gwamnatin Jihar Malam Bala Ibrahim. Hakazalika, malisar...