Connect with us

Labarai

Labarai4 days ago

Ambaliyar Ruwa Ta Raba Mutane Sama Da 2,000 Da Muhallansu

Bayanai sun ce ambaliyar ta fi barna a kananan hukumomin Gada da Dange-Shuni duk a jihar. Da yake bayani shugaban...

Kasuwanci4 days ago

An Shawarci Matasan Jihar Niger Su Guji Shiga Zanga-Zangar Babu Gaira Babu Dalili

    An shawarci matasa a jihar Neja da su bijirewa duk wani yunkuri na wasu mutane ko kungiyoyi domin...

Kasuwanci4 days ago

Gwamnan Kaduna Ya Yi sabbin Nade-Nade

      Gwamna Uba Sani na Jihar Kaduna ya nada Dr Abdurrahman Yahya a matsayin Darakta Janar na Hukumar...

Labarai5 days ago

Gwamnatin Kano Za Ta Samar Da Kananan Jiragen Ruwa A Kananan Hukumomi 3

A kokarinta na dakile afkuwar hadurran kwale-kwale da ake yawan samu tare da asarar rayuka da dama, gwamnatin jihar Kano...

Labarai5 days ago

Shugaba Tinubu Ya Dawo Daga Taron Kungiyar Tarayyar Afrika

Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, bayan halartar taron koli na tsakiyar shekara na...

Labarai5 days ago

Shugaba Tinubu Ya Mika Sakon Taya Murna Ga Sabon Shugaban Kungiyar Lauyoyi Ta Kasa

Shugaba Bola Tinubu ya mika sakon taya murna ga Mazi Afam Josiah Osigwe (SAN) bisa zaben da aka yi masa...

Labarai6 days ago

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Harkar Noma A Yobe

­Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da shirin karfafa aikin noma a jihar Yobe. Shirin wanda ya hada da...

Labarai7 days ago

Al’ummar Kauru Na Cikin Zullumi Bayan Lalacewar Gadar Da Ta Hadasu Da sauran Al’ummomin Jihar Kaduna

Ambaliya ta lalata hanya da gada tare da barin matafiya cikin zullumin rashin sanin ina zasu nufa a Garin Kauru...

Labarai1 week ago

An Bukaci Tattaunawa A Matsayin Hanyar Warware Sabanin Ma’aikatan NNPC Kaduna

An jaddada bukatar rungumar tattaunawa domin warware duk wani sabani a tsakanin tsoffin ma’aikatan matatar mai (NNPC) ta Kaduna. Shugaban...

Labarai1 week ago

IPAC Ta Karrama Masu Rike Da Mukaman Siyasa A Jihar Jigawa

Majalisar Bada  Shawarwari a Tsakanin Jam’iyyu IPAC reshen Jihar Jigawa, ta karrama Sakataren Gwamnatin Jihar  Malam Bala Ibrahim. Hakazalika, malisar...