Labarai
Liverpool Ce Akan Gaba A Teburin Gasar Firimiyar Ingila

Manchester City da Arsenal sun ɗaga darajar Liverpool a gasar Premier sakamakon canjaras da suka yi babu ci a wasan da suka buga a Etihad.
A yanzu Liverpool ce ta daya a saman teburi da maki biyu tsakaninta da Arsenal da City kuma maki uku, bayan da ta doke Brighton a filin wasa na Anfield, saboda abokan hamayyar su biyu sun raba maki ɗaya-ɗaya.
Ƙwallon Mohammed Salah ne ya taimakawa Liverpool doke Brighton da ci 2 -1 a wasan da suka fafata ranar Lahadi a Anfield.
Kocin Arsenal Mikel Arteta zai yi farin ciki fiye da takwaransa na City Pep Guardiola da wannan sakamakon – amma kuma Jurgen Klopp na Liverpool zai fi su jin daɗi.
-
Labarai3 days ago
Gwamna Uba Sani Ya Nada Sarkin Kauru Amirul Hajj Na Shekarar 2025
-
Labarai6 days ago
Uwargidan Gwamnan Jihar Kaduna Ta Raba Abinci, Tufafi Ga Marayu, Mabukata Da Malamai
-
Labarai5 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Nanata Dokar Haramta Kiwon Dare
-
Labarai5 days ago
GMBNI Ta Yi Allah-wadai Da Kisan Gillar Wani Almajiri A Jihar Jigawa
-
Ilimi6 days ago
Gwamna Yusuf Ya Yi Sabbin Nade-Nade A Kano
-
Ilimi6 days ago
Hajjin Bana: Maniyata 3, 155 Suka Yi Rijista a Kano
-
Labarai6 days ago
IAR da NAERLS Sun Shirya Taron Tattaunawa Da Masu Ruwa Da Tsaki Kan Noma Dawa A Najeriya
-
Ilimi4 days ago
An Aika Dan Canji Da Dan Walawala Gidan Yari A Kwara