Labarai
Liverpool Ce Akan Gaba A Teburin Gasar Firimiyar Ingila
![](https://radionigeriakaduna.gov.ng/hausa/wp-content/uploads/2024/04/liverpool.jpg)
Manchester City da Arsenal sun ɗaga darajar Liverpool a gasar Premier sakamakon canjaras da suka yi babu ci a wasan da suka buga a Etihad.
A yanzu Liverpool ce ta daya a saman teburi da maki biyu tsakaninta da Arsenal da City kuma maki uku, bayan da ta doke Brighton a filin wasa na Anfield, saboda abokan hamayyar su biyu sun raba maki ɗaya-ɗaya.
Ƙwallon Mohammed Salah ne ya taimakawa Liverpool doke Brighton da ci 2 -1 a wasan da suka fafata ranar Lahadi a Anfield.
Kocin Arsenal Mikel Arteta zai yi farin ciki fiye da takwaransa na City Pep Guardiola da wannan sakamakon – amma kuma Jurgen Klopp na Liverpool zai fi su jin daɗi.
-
Labarai7 days ago
Al’ummar Kauru Na Cikin Zullumi Bayan Lalacewar Gadar Da Ta Hadasu Da sauran Al’ummomin Jihar Kaduna
-
Labarai6 days ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Harkar Noma A Yobe
-
Labarai2 days ago
Sanatocin Arewa Sun Jinjinawa Tinubu Bisa Amincewa Da Kafa Hukumar Raya Arewa Maso Yamma
-
Kasuwanci4 days ago
An Shawarci Matasan Jihar Niger Su Guji Shiga Zanga-Zangar Babu Gaira Babu Dalili
-
Labarai4 days ago
Zanga Zanga: Gwamnati Ta Baiwa Matasa Tabbacin Daukan Bukatun Su Da Mahimmanci
-
Labarai3 days ago
‘Yan Jaridan Kenya Za Su Yi Zanga-Zangar Adawa Da Cin Zalin ‘Yansanda
-
Labarai5 days ago
Gwamnatin Kano Za Ta Samar Da Kananan Jiragen Ruwa A Kananan Hukumomi 3
-
Labarai4 days ago
Taurarin Finafinan Hausa Na Alhinin Rasuwar Sulaiman Alaka