Connect with us

Labarai

Liverpool Ce Akan Gaba A Teburin Gasar Firimiyar Ingila

Published

on

Manchester City da Arsenal sun ɗaga darajar Liverpool a gasar Premier sakamakon canjaras da suka yi babu ci a wasan da suka buga a Etihad.

A yanzu Liverpool ce ta daya a saman teburi da maki biyu tsakaninta da Arsenal da City kuma maki uku, bayan da ta doke Brighton a filin wasa na Anfield, saboda abokan hamayyar su biyu sun raba maki ɗaya-ɗaya.

 

Ƙwallon Mohammed Salah ne ya taimakawa Liverpool doke Brighton da ci 2 -1 a wasan da suka fafata ranar Lahadi a Anfield.

 

Kocin Arsenal Mikel Arteta zai yi farin ciki fiye da takwaransa na City Pep Guardiola da wannan sakamakon – amma kuma Jurgen Klopp na Liverpool zai fi su jin daɗi.

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Labarai

Labarai5 hours ago

Gwamnatin Tarayya Ta Bada Hutun Sallah Karama Ta 2025/1446

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Litinin 31 ga watan Maris da Talata 1 ga watan Afrilu a matsayin ranakun hutun...

Labarai5 hours ago

An kama mataimakin shugaban Sudan ta Kudu

An kama mataimakin shugaban ƙasa na farko a Sudan ta Kudu Riek Machar a babban birnin ƙasar Juba, a yayin...

Fasaha5 hours ago

Za a Fara Cin Moriyar Shirin BEAR III Na UNESCO da Koria Ta Kudu Jihar Kano

Gwamnatin jihar Kano ta bayyana kudirinta na tallafawa shirin inganta ilimi na bunkasa Afirka (BEAR) III, wani shiri na hadin...

Kasuwanci6 hours ago

Zamu Tabbatar da Ingantuwar Depon Sojoji Na Zaria – Ministan Tsaro Badaru

Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar ya yi alkawarin inganta sansanin horas da kuratan sojoji dake Zaria wato Depot domin baiwa...

Ilimi6 hours ago

Kwara Ta Gargadi Jama’a Akan Gine-Gine Akan Bututun Ruwa

Gwamnatin jihar Kwara ta gargadi mazauna jihar kan yin gine-gine a kan bututun ruwa a fadin jihar.   Kwamishinan Albarkatun...

Kasuwanci6 hours ago

NLC a Zamfara sun Bada Wa’adin Kwanaki 14 a Aiwatar da Mafi Karancin Albashi

Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC a jihar Zamfara sun bayar da wa’adin kwanaki 14 ga gwamnatin jihar, inda suka...

Kasuwanci6 hours ago

Sarkin Kano Na 15 Ya Soke Hawan Daba Saboda Matsalar Tsaro

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sanar da soke bikin Sallar Eid-el-Fitr Durbar, saboda matsalar...

Labarai23 hours ago

JIBWIS Ta Raba Kayan Abinci Na Kimanin Naira Miliyan 9 Ga Marayu

Kwamitin tallafawa marayu da masu karamin karfi na kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah wa Ikamatis Sunnah dake karamar hukumar Babura ta...

Labarai2 days ago

NUJ Ta Bada Tallafin Azumi Ga Iyalan Mambobinta Da Suka Rasu A Jihar Kebbi

Kungiyar ‘Yan Jaridu ta Najeriya (NUJ) reshen Jihar Kebbi ta raba kayan abinci da kudi ga iyalan mambobinta da suka...

Labarai3 days ago

Gwamna Uba Sani Ya Nada Sarkin Kauru Amirul Hajj Na Shekarar 2025

Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya naɗa Sarkin Kauru, Mai Martaba Alhaji Ya’u Shehu Usman, a matsayin Amirul Hajj...

Mafi Shahara