Daga Aliyu Muraki Gwamnatin Jihar Nasarawa ta amince da nadin Suleiman Ahmed Eko a matsayin sabon Osu Ajiri na masarautar Udege da ke ƙaramar hukumar Nasarawa...
Daga Aminu Dalhatu Gwamnatin Jihar Zamfara ta sanar da shirin gina dakunan kwanan dalibai da kuma samar da motocin sufuri ga Jami’ar Jiha da ke Talata...
Daga Usman Muhammad Zaria Minista a Ma’aikatar Ayyuka, Barrista Bello Muhammad Goronyo, ya yi alkawarin shiga tsakani wajen samar da ruwa, hanyoyi da kuma wutar lantarki...
Daga Bello Wakili Gwamnatin Tarayya ta tabbatar wa iyalan jami’an tsaro da aka kashe a wani harin baya-bayan nan da ya faru a ƙaramar hukumar Shanga...
Daga Sani Dutsinma Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya jagoranci wata babbar tawagar gwamnatin tarayya zuwa Jihar Kebbi domin yin ta’aziyya ga gwamnati da al’ummar jihar...
Daga Aliyu Lawal Majalisar Dokokin Jihar Neja ta amince da kudirin dokar daidaita ayyukan Baban bola da masu kasuwancin karafa da aka fi sani da ‘yan...
Daga Khadijah Aliyu Yara kimanin 66,446 ne aka yi wa rigakafin cutar shan inna wato polio, a Karamar Hukumar Tarauni, wanda hakan ya zama babbar nasara...
Daga Khadijah Aliyu Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar da ta kafa cibiyoyin jarabawa da ake amfani da na’urar kwamfuta (CBT) a dukkan kananan...
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya jaddada ilimi a matsayin ginshikin ci gaban jihar da makomarta. Ya bayyana haka ne a bikin yaye dalibai karo...
Daga Khadijah Aliyu Asusun Bada Lamunin Ilimi na Najeriya (NELFUND) ya raba jimillar Naira Biliyan 3 da Miliyan 39 a matsayin kudaden karatu ga daliban Jami’ar...
Daga Aminu Dalhatu Majalisar Dokokin Jihar Zamfara ta dakatar da shugabannin kananan hukumomi biyu bisa zargin rashin rikon amana da gaskiya wajen tafiyar da kudaden jama’a,...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Alhazai ta Ƙasa NAHCON ta kai ziyarar gani da ido a filin jirgin sama da sansanin Alhazai na Jihar Jigawa a...
Daga Shamsuddeen Mannir Atiku Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta amince da wasu muhimman dokoki guda biyu da suka shafi sauyin yanayi da kuma tsarin haraji, domin...
Daga Nasir Malali ’Yan Kasuwar Albasa a Najeriya sun dakatar da fitar da albasa zuwa Jamhuriyar Ghana sakamakon wani sabani da aka samu. A cikin wata...
Daga Aminu Dalhatu Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana jin daɗinta tare da yaba wa hukumomin tsaro da ke aiki a jihar bisa nasarar da suka samu...