Kakakin Majalisar Ghana ya ki amincewa da sahale nadin wasu sabbin ministoci bisa kafa hujja da cewa har sai shugaban kasar Nana Akufo-Addo ya sanya hannu...
Daliban Jami’ar Jihar Nasarawa 3 ne ake fargabar sun mutu sakamakon turmutsitsin da ya faru a lokacin rabon tallafin shinkafa da gwamnatin jihar ta bada a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta ceto wani dan kasar Sin wato China ami suna PengChao Zhang da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da shi...
Masu bincike sun kai samame gidan shugabar majalisar dokokin kasar Afrika ta Kudu, bisa zargin da ake mata na cin hanci da rashawa, wanda hakan ya...
Gwamnatin Jihar Borno ta amince da kashe naira miliyan dubu daya domin horar da malaman makarantun firamare a fadin kananan hukumomi ashirin da bakwai na jihar....
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da rabon kayan abinci ga marasa lafiya da ke kwance a asibitocin gwamnati dake fadin jihar. Kwamishinan Yada Labarai na Jihar...
Shugaban Rasha, Vladimir Putin ya ce nasararsa a zaɓen shugaban kasar ta nuna karara yarda da mutane ke da shi kan muradunsa. A jawabin da...
Shahararran Attajirin nan da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Dangote ya kaddamar da rabon abinci kyauta ga al’ummar Musulmi masu azumi su...
Sabon Shugaban Hukumar Kwastam a Jihar Kebbi, Kwanturola Iheanacho Ernest Ojike, ya bi umarnin Shugaban Hukumar na kasa Bashir Adewale Adeniyi, na sake bude kan...
Gwamnatin Jihar Jigawa za ta kafa cibiyoyin bada abincin buda baki a manyan makarantun jihar guda 10, domin tallafa wa dalibai a lokacin azumi. Kwamishinan yada...
Hukumar kwastam ta mayar da Tirela shidda na buhunan abinci da ta kama a Kongolam da ke kan iyakar Katsina da Jamhuriyar Nijar a a karamar...
Gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar ta shiga sarkakiya bayan ta amince za ta saki hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum da matarsa Khadija. Babban abin da...
Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamared Nasir Idris, ya kaddamar da aikin gina gidaje guda saba’in da biyar masu dakuna biyu da falo a karamar hukumar Bagudo, da...
Al’ummomin Jihar Jigawa na ci gaba da nuna jin dadinsu dangane da bullo da ciniyoyin yin bude baki a watan Ramadan. Wasu daga cikinsu da...
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa NAHCON, ta bai wa Hajara Ibrahim Dan’azumi, wadda ta lashe gasar kur’ani ta duniya da aka kammala a kasar...