Fasaha
Bankuna Za Su Fara Cirar 0.5% Daga Masu Tura Kudi Ta Intanet
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya umurci bankunan kasar su fara cirar kaso 0.5 cikin 100 na duk kuɗin da aka tura ta intanet a matsayin harajin tsaron kudade ta kafar.
Sanarawar da daraktan kula da tsarin biyan kuɗi Chibuzor Efobi da kuma Daraktan tsare-tsaren na kuɗi Haruna Mustafa suka sa wa hannu ta ce bankuna za su fara zarar wannan kuɗi nan da makonni biyu.
An gabatar da wannan daftarin ga bankunan kasuwanci da kamfanoni masu hada-hadar biyan kuɗi da dangoginsu.
Sanarwa ta bayyana cewa an cimma wannan matsaya ce bayan la’akari da bukatar tabbatar da kudirin dokar yaƙi da satar kuɗi ta intanet ta shekarar 2015.
A cewar CBN, harajin wani yunkurine na tabbatar da dokar inganta tsaron hada-hadar kuɗi ta intanet da aka amince da ita 2024.
Sanarwar ta ce, “Za a fara zarar wannan haraji ne a nan da makonni biyu daga ranar da aka fitar da wannan sanarwa (6 ga Mayu, 2024).”
Sanarwar ta dauke wannan haraji a kan wasu kudaden da aka tura kamar haka:
-
Labarai4 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Ilimi5 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Fasaha5 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai5 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai5 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana
-
Labarai5 days ago
Varane zai bar Manchester United
-
Labarai3 days ago
Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai
-
Labarai5 days ago
Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar