Kasuwanci
CBN Ya Bai Wa Masu POS Wa’adin Yin Rajista Da Gwamnati
Babban Bankin Najeriya CBN ya bayar da wa’adin ranar 7 ga watan Yulin 2024 ga masu POS su kammala rajista da Hukumar rajistar kamfanoni ta ƙasar CAC.
An bayyana hakan ne lokacin da aka yi wata ganawa tsakanin kamfanonin hada-hadar kuɗi na ƙasa da shugaban hukumar ta rajistar kamfanoni, Hussaini Magaji a Abuja ranar Talata.
Da yake jawabi a wurin taron, shugaban na CAC ya ce wa’adin watanni biyu na yin rajistar ya yi daidai da ka’idojin doka da kuma umarnin babban bankin Najeriya.
Sanarwa da hukumar ta CAC ta fitar ta ce an ɗauki matakin ne domin kare masu mu’amala da kamfanonin hada-hadar kuɗi tare kuma da ƙarfafa tattalin arziki.
-
Labarai4 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Ilimi5 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Fasaha5 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai5 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai5 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana
-
Labarai5 days ago
Varane zai bar Manchester United
-
Labarai3 days ago
Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai
-
Labarai5 days ago
Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar