Ilimi
Shugaban Kasa Na Yiwa Al’ummar Musulmi Barka Da Sallah
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi kira ga daukacin ‘yan Najeriya da su hada kansu su dukufa wajen gina kasa mai inganci.
Shugaban ya yi wannan roko ne a lokacin da yake taya al’ummar musulmi murnar sallah karama wanda ke nuna karshen watan Ramadan, mai alfarma da ke jaddada cikakkiyar mika wuya ga Allah Madaukakin Sarki da kuma umurninsa na sadaukarwa da hidima ga bil’adama.
A cikin wata sanarwa da mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Ajuri Ngelale ya fitar, an bayyana cewa shugaban ya yi addu’ar Allah ya karba addu’o’i da sadaukarwa kowa da kowa a wannan Ramadan
Shugaban ya kuma yi fatan za a yi koyo da darussan da aka samu a wannan wata mai albarka,.
Bello Wakili/Wababe
-
Labarai3 days ago
Kungiyar AFAN Ta Shirya Taron Bita Ga Manoman Jihar Jigawa
-
Labarai6 days ago
Gini Ya Fado Kan Mutane 11 A Kano
-
Fasaha3 days ago
An Bukaci Gwamnatin Sakkwato Ta Agaji Jami’ar Jihar
-
Kasuwanci3 days ago
Mun Aika Musu Takardun Gargadi Kafin Ginin Ya Rushe – KANUPDA
-
Labarai13 hours ago
An Samar Da Masauki Kusa Da Harami Ga Alhazan Jihar Jigawa
-
Ilimi6 days ago
Gwamnatin Qatar Za Ta Tallafa Wa Marayu 1000 A Borno
-
Ilimi3 days ago
Zamu Zuba Jarin Dala Miliyan 600 a Nijeriya – Mr. Robert
-
Labarai4 mins ago
An kama masu zanga-zanga 17 a jami’ar Texas