Shugaban kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin doka don hanzarta samar da ci gaba a shiyyoyin kasar nan. Shugaban kasan ya amince da kudurin...
Shugaba Bola Tinubu ya taya Hajiya Nana Shettima murnar zagayowar ranar haihuwarta. Wata sanarwa da mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da...
Jami’an hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC a Kano sun kama wani ma’aikacin banki tare da wasu ‘yankasuwa guda uku da laifin almundahana...
Uwargidan Shugaban Tarayyar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu, ta bukaci matasa da su ci gaba da mai da hankali kan ayyukan kirkire-kirkire. Ta bayyana haka ne a...
Ɗaya daga cikin ’yan matan Chibok da aka sace a watan Afrilun 2014, mai suna Ihyi Abdul, a Jihar Borno, ta ce an tilasta mata auren...
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ware tallafin da ya kai Naira tiriliyan 1 ga masana’antu a cikin shekarar da ta gabata. Ministan Kudi da Tattalin Arziki,...
Majalisar wakilai za ta hada hannu da masu ruwa da tsaki wajen samar da tsarin da zai kai ga kafa Hukumar Kula da Tsaro ta Kasa...
Gwamnatin Tarayya ta bukaci matasan da suke da niyyan yin Zanga zanga a kasar nan dasu dakata saboda tana yin duk maiyuyuwan domin biya musu bukatunsu....
Gwamnatin tarayya ta baiwa ‘yan Najeriya tabbacin yin amfani da kudi na Naira Tiriliyan 6.2 da ake shirin yi da nufin bunkasa tattalin arzikin kasar ta...
Rundunar hadin gwiwa ta, Operation Hadin Kai ta mika wasu mata da yara 330 da suka hada da ‘yar makarantar Chibok, Ihyi Abdul tare...
Mataimakiyar shugabar kasar Amurka Kamala Harris ta ce tana alfahari da samun dimbin goyon bayan da ake bukata domin zama ‘yartakarar jam’iyyar Democrat a zaben shugaban...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci mahukuntan kananan hukumomin jihar 44 da su kara himma wajen samar da kudaden shiga, inda ta yi gargadin cewa za...