Labarai
An kashe Falasɗinawa 34,800 tun fara yaƙi – Ma’aikatar lafiyar Hamas
Ma’aikatar lafiya ta Hamas a Gaza ta ce an kashe Falasdinawa 34,789 a yankin tun ranar 7 ga watan Oktoba, bayan da Isra’ila ta ƙaddamar da yaƙinta na soji a matsayin martani ga hare-haren Hamas a kudancin Isra’ila.
Adadin waɗanda suka mutu ya haɗa da aƙalla mutane 54 da suka mutu a cikin sa’o’i 24 da suka gabata, in ji ma’aikatar.
Sanarwar da ma’aikatar ta fitar ta kuma ce Falasdinawa 78,204 ne suka jikkata tun ranar 7 ga watan Oktoba, yayin da yaƙin ya shiga wata na takwas.
A ranar 7 ga watan Oktoba ne ‘yan bindigar Hamas suka kai hari a kudancin Isra’ila, inda suka kashe mutane kusan 1,200 tare da yin garkuwa da fiye da mutum 250.
-
Labarai4 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Ilimi5 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Fasaha5 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai5 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai5 days ago
Varane zai bar Manchester United
-
Labarai3 days ago
Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai
-
Labarai5 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana
-
Labarai5 days ago
Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar