Connect with us

Labarai

‘Yan Sanda Sun Ceto Dan Kasar Sin Da Aka yi Garkuwa Da Shi A Kwara

Published

on

Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta ceto wani dan kasar Sin wato China ami suna  PengChao Zhang da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da shi a Eiyenkorin da ke karamar hukumar Asa ta jihar.

 

A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar ‘yan sandan DSP Ejire-Adeyemi Toun ya fitar, ya ce wasu ‘yan bindiga shidda  sun yi garkuwa da Mista PengChao Zhang, wanda aka fi sani da Williams Kaka a lokacin da yake  da abokan  kasuwancinsa da a wani massukin  baki a ranar 10 ga Maris, 2024.

 

Sanarwar ta ce, rundunar da ‘yan tare da hadin gwiwar jami’an sa kai sun aiwatar da jerin bincike  da suka kai ga ceto dan kasarSin din.

 

Sanarwar ta bayyana cewa, tuni aka sada shi  da iyalansa ba tare da wani rauni ba.

 

Ta kara da cewa, wannan nasara da aka samu na nuna jajircewar rundunar ‘yan sandan jihar wajen tabbatar da tsaro  ga dukkan mazauna jihar da maziyartan jihar.

 

Rundunar ‘yan sandan ta kum bukaci jama’a da su sanya ido tare da kai rahoton duk wani abu da ba su yarda da shi ba  ga jami’an tsaro domin daukar matakin gaggawa.

 

Ali Muhammad Rabi’u

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Labarai

Labarai17 hours ago

Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai

Majalisar Dattijan Najeriya ta nemi Shugaba Tinubu ya shige gaba domin nema wa kananan hukumomi ‘yanci a wajen jihohi, wanda...

Labarai19 hours ago

‘Yan Ƙwadago Sun Yi Watsi Da N48,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

  Ƙungiyar Ƙwadago NLC ta yi fatali da tayin naira 48,000 da Gwamnatin Tarayya ta gabatar a matsayin mafi ƙarancin...

Labarai19 hours ago

Tinubu Zai Ciyo Bashin $500m Don Sayen Mitocin Lantarki

  Majalisar Dattawa ta sahale wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ciyo bashin Dala miliyan 500 da nufin samar da mitocin...

Ilimi20 hours ago

Za A Fara Daukar Masu Sakamakon Jarabawar NECO A Jami’o’in Birtaniya

  Jami’o’in kasar Birtaniya na shirin fara daukar daliban Najeriya masu shaidar jarabawar kammala sakandare ta NECO. Shugaban hukumar shirya...

Labarai2 days ago

Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki

A yau Laraba 15 ga watan Mayun 2024 ne jirgin Najeriya na farko ya tashi da Alhazan Jihar Kebbi 423...

Labarai2 days ago

Najeriya Ta Kaddamar da Shafin Intanet Don Samun Bayanai Game da Ma’adinai

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da shafin intanet ranar Talata wanda zai bai wa masu zuba jari damar samun cikakkun bayanai...

Labarai3 days ago

Tsohon Lauyan Trump Ya Ce Ubangidansa Ya Ba ‘Yar Fina-finan Batsa Toshiyar Baki

Tsohon babban lauyan Donald Trump, Michael Cohen, ya aikata abinda masu gabatar da kara su ka yi ta fatan ya...

Labarai3 days ago

Kotu Ta Yankewa Wani Mutum Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Watanni 2 Bisa Satar Doya

Kotun Majistare da ke Gwagwalada a babban birnin tarayya Abuja, ta yanke wa wani mutum mai suna Isah Sani hukuncin...

Labarai3 days ago

Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar

Jamhuriyar Benin ta hana fitar da masara zuwa ƙasashen waje a daidai lokacin da farashin hatsi ya yi tashin gwauron...

Labarai3 days ago

Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da nadin Ibrahim Garba Shuaibu a matsayin shugaban tawagar ‘yan jaridu a aikin Hajjin 2024....

Mafi Shahara