Labarai
Gini Ya Fado Kan Mutane 11 A Kano
Wani gini ya fado kan ma’aikata suna tsaka da aikin gini a unguwar Kuntau da ke Karamar Hukumar Gwale a Jihar Kano a safiyar Juma’a.
Akalla mutane 11 lamarin ya rutsa da su, kuma yanzu haka Jami’an Hukumar Kashe Gobara ta Kano na ci gaba aikin ceto domijb da zakulo su.
Mutane biyu daga ciki da aka samu nasarar kubutar da su dai na nan da ransu, kuma tuni aka garzaya da su asibiti domin ba su agajin gaggawa.
Khadijah Aliyu/Wababe
-
Labarai5 days ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Tarakta 300 Ga Manoma Daga Amurka
-
Labarai6 days ago
An Samar Da Masauki Kusa Da Harami Ga Alhazan Jihar Jigawa
-
Ilimi3 days ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Gidaje A Jami’ar Tarayya Da Ke Babura
-
Labarai4 days ago
An Samar Da Sabon Tsari Da Zai Inganta Harkar Noman Rogo A Najeriya
-
Labarai5 days ago
An kama masu zanga-zanga 17 a jami’ar Texas
-
Fasaha9 hours ago
Kusan Malaman Makaranta Dubu 2 Ke Samun Horo a Barno
-
Kasuwanci6 hours ago
CBN Ya Bai Wa Masu POS Wa’adin Yin Rajista Da Gwamnati
-
Fasaha9 hours ago
Bankuna Za Su Fara Cirar 0.5% Daga Masu Tura Kudi Ta Intanet