Shugaban Amurka Joe Biden ya haƙura da takarar shugabancin Amurka a wa’adin mulki na biyu. Cikin jawabin da ya wallafa a shafinsa na X, shugaban ya...
Hukumomin hana fasa kwabri a China sun kama wani mutum da ke ƙoƙarin fataucin macizai sama da 100 a cikin wandonsa. An kama shi ne a...
Aƙalla an kashe mutum 20 a hare-haren da Rasha ta ƙaddamar a wasu sassan biranen ƙasar Ukraine a cewar jami’an ƙasar. An kashe aƙalla mutum...
Nijar ta sanar da zaman makoki na kwanaki uku, sakamakon kisan sojojin kasar 20 da farar hula guda a yammacin kasar, mai fama da kungiyoyi masu...
Jami’an tsaron gaɓar tekun Mauritaniya sun tsamo gawawwakin baƙin haure 89 daga teku, wadanda kwale-kwale ya kife da su a ranar Litinin. An ceto mutum tara...
Sanata Fatima Payman ta fita daga jam’iyya mai mulki ta Labor a Australia kwanaki bayan ta zaɓi yin adawa da ƙudirin jam’iyyar na adawa da kafa...
Wata mata da haifi ƴan huɗu ta bayyana farin cikinta. Arlene da John Mitchell, da ke Longridge Yammacin Lothian sun zama iyaye ga Ben da Noah...
Falasɗinawa na ta tserewa daga birnin Khan Younis da ke kudancin Gaza bayan da sojojin Isra’ila suka bayar da umarnin mutane su fice. Mutanen da suka...
Ministan tsaron Pakistan ya ce ƙasarsa za ta ci gaba da kai farmaki kan Afghanistan a wani ɓangare na aiwatar da sumame domin fatattakar ayyukan ta’addanci....
Shugaba William Ruto na Kenya ya yi watsi da dokar fadada haraji da majalisar dokoki ta amince da ita, abin da ya haifar da zanga-zanga a...
Kungiyar likitoci ta Kenya ta ce adadin wadanda suka mutu, sanadiyar zanga-zangar karin kudin hajari da gwamnatin kasar ta sanar, ya karu zuwa 13. Shugaban kungiyar...
Shugaban Vladimir Putin ya gargaɗi Koriya ta Kudu kan abin da ya kira “babban kuskure” idan ta sake ta aika wa Ukraine makamai a yaƙin da...