Ilimi
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya Azare Zuwa Sunan Sheikh Dahiru Bauchi
Daga Bello Wakili
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya sanar da sauya sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya dake Azare a Jihar Bauchi, domin girmama marigayi shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.

Shugaban ya bayyana hakan ne a yayin ziyarar ta’aziyya da ya kai Jihar Bauchi, inda ya yaba da irin gudunmawar da marigayi malamin ya bayar tsawon rayuwarsa wajen bauta wa Allah, hidimtawa al’umma da ma ƙasa baki daya.

Ya bayyana Sheikh Dahiru Usman Bauchi a matsayin babban malami mai daraja, wanda ya zamto abin koyi ga al’ummar Najeriya, wanda kuma koyakoyarwabisa gaskiya, riƙon amana da kyawawan halaye suka yi tasiri mai kyau ga al’ummomi da dama a faɗin ƙasar.

-
Ilimi7 days agoFarfesa Gumel Ya Fitar da Sabon Tsari da Zai Daga Martabar FUD
-
Labarai3 days agoHukumar Raya Kogin Benuwe Ta Bullo da Sabuwar Fasahar Kare Hanyar Ban-ruwa a Tafkin Geriyo
-
Ilimi3 days agoAn Gudanar da Liyafar Taya Murna ga Sabon Shugaban Jami’ar Tarayya Dutse
-
Labarai5 days agoGwamnatin Tarayya ta Bada Tallafin Kayayyakin Aiki Gona ga Ƙananan Manoma a Jigawa
-
Labarai6 days agoAn Fara Bikin Kamun Kifi da Al’adu na Ƙasa da Ƙasa na Argungu na Bana
-
Labarai4 days agoGwamnatin Jigawa ta Amince da Shirin Ciyarwar Watan Ramadan na Bana
-
Labarai6 days agoHukumar Alhazai ta Jihar Jigawa ta Ja Hankalin Maniyyata Game da Muhimmancin Halartar Taron Bita
-
Labarai6 days agoJigawa: Hukumar Alhazai ta Bai wa Amirul Hajji Tabbacin Cikakken Goyon Baya
