Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON). Naɗin yana jiran amincewar...
Daga Sani Haruna Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta bukaci mazauna jihar da yi wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu kyakkyawar tarba tare da nuna farin ciki yayin...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya sanar da sauya sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya dake Azare a Jihar Bauchi, domin girmama marigayi shahararren...
Daga Bello Wakili Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cikakken kwarin gwiwa ga jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu gabanin babban zaɓen shekarar 2027. Ya bayyana...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya gargadi gwamnonin jihohi da su guji saba hukuncin Kotun Koli da ya bai wa ƙananan hukumomi ‘yancin cin...
Daga Bello Wakili Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai Naira Tiriliyan 58.18 ga zaman haɗin gwiwa na Majalisar...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake kafa Kwamitin Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Ƙasa (NERC), bayan Majalisar Dattawa ta...
Daga Bello Wakili Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi ganawar sirri da gwamnonin jihohi shidda daga sassan ƙasar a ci gaba da tattaunawar da ake...
Daga Bello Wakili Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da Shugaban Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) da kwamishinoni biyu na hukumar, tare da sabbin manyan sakatarori guda...
Daga Bello Wakili Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Janar Christopher Gwabin Musa a matsayin sabon Ministan Tsaro. A wata wasika da ya aike wa...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya karɓi labarin rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi cikin alhini da jimami. Fitaccen malamin da ke Bauchi ya rasu...
Daga Bello Wakili Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-baci kan harkar tsaro a duk fadin kasar, sakamakon karuwar kalubalen tsaro da ake fuskanta....
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana farin cikinsa bisa dawowar ’yan mata 24 da ’yan ta’adda suka sace a Maga, Jihar Kebbi. ’Yan...
’Yan Majalisar Tarayya daga yankin Kudu sun yi kira ga Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya yi wa jagoran ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, afuwa bayan...
Shugaban kasan Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin janye jami’an ƴansanda dake gadi ko rakiyar manyan mutane domin mayar da su aikin tsaro. Cikin...