Kasuwanci
Ramadan: Shugaba Tinubu Ya Bukaci Mawadata Da Su Taimakawa Mabukata
Shugaba kasa, Bola Tinubu, ya bukaci masu hannu da shuni da su taimaka wa marasa galihu a cikin al’umma domin rage musu radadin da suke ciki musamman a wannan lokaci na azumin Ramadan.
Tinubu ya yi wannan kiran ne a ranar Lahadi a Kano a lokacin da yake kaddamar da rabon shinkafa motoci 140 da Sanata Abdulaziz Yari ya bayar domin karrama shugaban kasa.
Tinubu wanda ya samu wakilcin babban mataimakinsa na musamman kan harkokin yada labarai, Abdulaziz Abdulaziz, ya kuma yaba da wannan karimcin.
Ya ce an yi hakan ne domin tallafa wa mutanen da ke cikin mawuyacin hali a wannan lokaci.
“A duk faɗin duniya, shugabanci na mutum fiye da ɗaya ne. A ko da yaushe akwai bukatar a taimaka wa marasa karfi a cikin al’umma.
-
Labarai6 days ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Tarakta 300 Ga Manoma Daga Amurka
-
Labarai7 days ago
An Samar Da Masauki Kusa Da Harami Ga Alhazan Jihar Jigawa
-
Ilimi4 days ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Gidaje A Jami’ar Tarayya Da Ke Babura
-
Labarai5 days ago
An Samar Da Sabon Tsari Da Zai Inganta Harkar Noman Rogo A Najeriya
-
Fasaha23 hours ago
Kusan Malaman Makaranta Dubu 2 Ke Samun Horo a Barno
-
Kasuwanci21 hours ago
CBN Ya Bai Wa Masu POS Wa’adin Yin Rajista Da Gwamnati
-
Labarai6 days ago
An kama masu zanga-zanga 17 a jami’ar Texas
-
Fasaha24 hours ago
Bankuna Za Su Fara Cirar 0.5% Daga Masu Tura Kudi Ta Intanet