Kasuwanci
Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Shirin Bunkasa Tattalin Arziki Na Farat Daya
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya kaddamar da shirin da ke da nufin ciyar da tattalin arzikin kasa zuwa wani sabon matsayi.
Da yake jawabi a wurin taron, shugaban ya ce shirin ba wai kawai wata manufa ba ce, a’a, magana ce mai kakkausar murya da ke nuna aniyar gwamnati na ci gaba, da wadata, da kuma jin dadin kowane dan Najeriya.
Ya ce a ko da yaushe ya yi imani da irin dimbin karfin da Najeriya ke da shi, yana mai cewa ‘yan kasar mutane ne da Allah ya albarkace su da juriya, da kirkire-kirkire, da kuma ruhin kasuwanci mara ja baya.
Sai dai shugaban ya nuna rashin jin dadinsa ganin cewa an dade ana taimakon ci gaban tattalin arziki sakamakon sarkakiyar da ke tattare da tsarin kasuwanci na kasar.
BELLO WAKILI/Wababe
-
Labarai3 days ago
Kungiyar AFAN Ta Shirya Taron Bita Ga Manoman Jihar Jigawa
-
Labarai6 days ago
Gini Ya Fado Kan Mutane 11 A Kano
-
Fasaha3 days ago
An Bukaci Gwamnatin Sakkwato Ta Agaji Jami’ar Jihar
-
Kasuwanci3 days ago
Mun Aika Musu Takardun Gargadi Kafin Ginin Ya Rushe – KANUPDA
-
Labarai15 hours ago
An Samar Da Masauki Kusa Da Harami Ga Alhazan Jihar Jigawa
-
Ilimi6 days ago
Gwamnatin Qatar Za Ta Tallafa Wa Marayu 1000 A Borno
-
Ilimi3 days ago
Zamu Zuba Jarin Dala Miliyan 600 a Nijeriya – Mr. Robert
-
Labarai1 hour ago
Gwamnatin Jigawa Za Ta Samar Da Tarakta 300 Ga Manoma Daga Amurka