Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Dawo Daga Bikin Rantsar Da Sabon Shugaban Ghana

Published

on

 

Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, inda ya shaida bikin rantsar da sabon shugaban kasar John Dramani Mahama.

A wajen taron, Shugaba Tinubu ya nemi hadin kan Nahiyar, inda ya kara da cewa, zai yi aiki tare da sabon shugaban kasar Ghana, domin samun nasarar kasashen biyu.

Shugaba Tinubu ya ba da tabbacin cewa kasashen Afirka ‘yan uwan juna ne,  ba za su cutar da juna ba ko da sun shiga cikin rudani na rashin jituwa.

Shugaban kara da cewa,  ba za su taba cutar da junansu ba kuma ba za su bari wani bare ya cutar da su ko kuma kawo cikas ga hadin kan su ba.

Ya ce idan aka mayar da hankali a kai, kungiyar raya tattalin kasashen Afirka na yamma ECOWAS za ta iya magance matsalolin da ke addabar yankin da suka hada da fatara,da  rashin aikin yi ga matasa, da  rashin zaman lafiya, da tada kayar baya, da sauran matsalolin da ke kawo cikas ga ci gaban da ake bukata.

Shugaba Tinubu ya yi hutun Kirsimeti ne a Legas, ya kuma  kaddamar da wasu ayyuka a jihar Anambra kafin ya bar Legas zuwa Ghana domin bikin rantsar da sabon shugaban Ghana, John Dramani Mahama.

 

Daga Bello Wakili

Labarai

Labarai7 hours ago

Hukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani

Ayyukan ban ruwa a yankin Kogin Benuwe na fuskantar barazana sakamakon taruwar Laka da Yashi a kogin, lamarin da ke...

Labarai1 day ago

Gwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu

Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya raba tallafin kayan abinci na watan Ramadan tare da...

Labarai1 day ago

Sojoji Sun Yi Nasarar Kwato Dabbobi 257 da Aka Sace a Karamar Hukumar Gwarzo

Daga Abdullahi Jalaluddeen Sojojin Najeriya sun sami nasarar dawo da Shanu da Awaki  257 da aka sata a  wani aikin...

Labarai1 day ago

Uwargidan Gwamnan Zamfara ta Yaba da Yadda Aka yi Rabon Tallafin Ramadan

Daga Aminu Dalhatu  Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta yaba wa dukkan masu ruwa da tsaki bisa...

Labarai1 day ago

Gwamnatin Kebbi Za ta Raba Hatsi da Kayayyakin Aikin Gona ga Marasa Galihu

Daga Sani Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta kammala shirye-shiryen raba kayayyakin aikin noma da nau’o’in hatsi daban-daban ga mutane miliyan...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Kwara Ta Jaddada Kudurinta Na Kula Da Jin Daɗin Masu Harkar Sufuri

Gwamnatin Jihar Kwara ta bai wa masu harkar sufuri a jihar tabbacin ci gaba da kare muradunsu da jin daɗinsu....

Labarai2 days ago

Gwamnan Zamfara Ya Haramta Karbar Kudin Haraji A Hannu

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayar da umarnin dakatar da duk wani tsarin karbar kuɗaɗen shiga ta tsabar kuɗi...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Tarayya Ta Faɗaɗa Rijistar Tallafin Jama’a Domin Tantance Masu Buƙata

Gwamnatin Tarayya na faɗaɗa tare da ƙarfafa Rijistar Tallafin Jama’a ta Ƙasa National Social Register domin tabbatar da cewa an...

Labarai2 days ago

Gwamna Idris Ya Ba da Umarnin Binciken Gobarar da Ta Tashi a Makarantar Nurul Haqq da ke Birnin Kebbi

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayar da umarnin gaggauta kafa wani kwamitin bincike mai ƙarfi domin gano musabbabin gobarar...

Labarai2 days ago

Taraba Ta Kaddamar da Rarraba Kayan Aikin A Kananan Hukumomi 16

Hukumar Kula da Ci gaban Kiwon Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Taraba ƙarƙashin Shirin IMPACT, ta ƙaddamar da rarraba kayan...

Mafi Shahara