Kasuwanci
Ramadan: Shugaba Tinubu Ya Bukaci Mawadata Da Su Taimakawa Mabukata

Shugaba kasa, Bola Tinubu, ya bukaci masu hannu da shuni da su taimaka wa marasa galihu a cikin al’umma domin rage musu radadin da suke ciki musamman a wannan lokaci na azumin Ramadan.
Tinubu ya yi wannan kiran ne a ranar Lahadi a Kano a lokacin da yake kaddamar da rabon shinkafa motoci 140 da Sanata Abdulaziz Yari ya bayar domin karrama shugaban kasa.
Tinubu wanda ya samu wakilcin babban mataimakinsa na musamman kan harkokin yada labarai, Abdulaziz Abdulaziz, ya kuma yaba da wannan karimcin.
Ya ce an yi hakan ne domin tallafa wa mutanen da ke cikin mawuyacin hali a wannan lokaci.
“A duk faɗin duniya, shugabanci na mutum fiye da ɗaya ne. A ko da yaushe akwai bukatar a taimaka wa marasa karfi a cikin al’umma.
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
