Labarai
Gwamnatin Bauchi Za Ta Biya Kashi 50 Na Cikon Kudin Aikin Hajji
Gwamnan Jihar Bauchi Bala Muhammad ya amince da biyan kashi hamsin bisa dari na cikon kudaden aikin Hajjin 2024 ga Alhazan jihar.
Hakan ya biyo bayan sanarwar da Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta yi, na karin Nera Miliyan daya da dubu dari tara da goma sha takwas, kan Nera Miliyan hudu da dubu dari shida da suka biya a baya.
A don haka ne gwamnatin jihar Bauchi karkashin jagorancin Gwamna Bala Muhammad ta kudiri aniyar bada tallafi ga Alhazan jihar, inda za a biya wa kowani maniyyaci Nera dubu dari tara da hamsin da tara.
Gwamnan ya amince da a biya Nera Miliyan dubu biyu da dari daya da casa’in da shidda domin tallafawa maniyyatan jihar su dubu biyu da dari biyu da casa’in.
Safiyah Abdulkadir
-
Labarai2 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
