Connect with us
[radio_player id="1"]

Labarai

‘Yan Sanda Sun Kama Tirelar Sata Makare Da Kaya A Bauchi

Published

on

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, ta cafke wani da ake zargin barawo ne da ya sace wata tirela dauke da tan 35 na man gyada da darajarsa ta kai kimanin Naira miliyan 30.

Rundunar ta samu rahoton sace tirelar da aka ajiye a yankin Maraban Jos a Jihar Kaduna a ranar 12 ga watan Afrilun 2024.

Kakakin rundunar, SP Ahmed Wakil, a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi, ya ce motar da aka sace mai lamba DAF CF 85, ta fito ne daga Umuahia a Jihar Abiya.

SP Wakil, ya ce bincike ya nuna cewa direban motar ya tsaya a Maraban Jos don yin wanka amma yana dawowa ya tarar an sace ta.

Kakakin ya ce rundunar ta samu damar kwato kaya masu yawa a cikin tirelar.

Labarai

Labarai6 hours ago

Jirgin Karshe Na Alhazan Jihar Kwara Ya Isa Kasa Mai Tsarki

Sahun ƙarshe na mahajjata 140 daga jihar Kwara, ciki har da jami’an NAHCON, da ya tashi daga filin jirgin sama...

Labarai15 hours ago

Arsenal Na Dab Da Daukar Dan Wasan Gaba Viktor Gyokeres

Kungiyar Arsenal na shirin ɗaukar ɗan wasan gaban Sporting CP, Viktor Gyokeres kamar yadda jaridar wasanni ta football365 ta ruwaito. Arsenal...

Labarai16 hours ago

Majalisar Wakilai Za Ta Gabatar Da Dokoki Biyar Don Gyara Bangaren Man Fetur

Majalisar Wakilai za ta gabatar da kudurori guda biyar da za su magance manyan kalubale da ke hana ingantaccen aiki...

Labarai17 hours ago

Jigajigan Jihar Kebbi Sun Bukaci Hadin Kan ‘Ya’yan Jam’iyyar APC

Sanatocin jihar Kebbi guda uku da suka sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC, tare da Ministan Kasafin Kudi da...

Labarai1 day ago

Gwamnatin Jihar Neja Ta Jaddada Shirinta Na Yaki Da  Matsalar Tsaro 

Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana cewa ya zama wajibi ta yi duk mai yiwuwa don tabbatar da yaki da rashin...

Labarai1 day ago

Jihar Jigawa Za Ta Sayo Motoci 36 Ga Mambobin Kungiyar NURTW

Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da fitar da kudi sama da naira miliyan 279 ga  Ƙungiyar Direbobin Motocin Haya ta...

Labarai2 days ago

Hare-Haren Isra’ila Ya Hallaka Aƙalla Mutum 38 A Gaza Cikin Rabin Sa’a

Akalla Falasdinawa 38 ne suka rasa rayukansu a wani jerin hare-haren jiragen yaƙin Isra’ila da aka kai a sassa daban-daban...

Fasaha2 days ago

Dalibai Makarantun Sakandare A Kwara Sun Karɓi Tallafin Karatu

Akalla dalibai marasa galihu 300 da ke makarantun gaba da sakandare daga zababbun al’ummomi a kananan hukumomin Edu/Patigi/Moro na jihar...

Fasaha2 days ago

Gwamnatin Tarayya Ta Nanata Kudurin Koyawa Matasa Sana’o’in Hannu

Gwamnatin tarayya ta jaddada kudirinta na horar da matasa sana’o’i daban-daban a fadin kasar nan.   Sakataren Ma’aikatar Agaji da...

Ilimi2 days ago

Kwara Ta Kafa Tutar Hadin Kai Mai Mita 70 A Ilorin

Gwamnatin jihar Kwara ta kafa tutar hadin kai mai tsayin mita 70 a hukumance, wanda ke zama alamar “hadin kan...

Mafi Shahara