Gabanin babban zaɓen 2027, Alhaji Bello Mohammed Nakwada, ƙanen Sakataren Gwamnatin Jihar Zamfara kuma wanda ɗaya daga cikin masu tallafa wa kamfen ɗin Gwamna Dauda Lawal...
Daga Hudu Shehu. Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Gombe a ƙarƙashin jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Alhaji Jamilu Gwamna, ya yaba wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed...
Ministan Ƙasa a ma’aikatar Ayyuka, Bello Muhammad Goronyo, ya bayyana damuwarsa kan jinkirin ci gaban aiki a wani sashe na aikin gina tagwayen hanyar Zariya–Funtuwa–Gusau–Talata Mafara–Sakkwato,...
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Kebbi ta kama wani mutum mai suna Hamza Abdullahi Sama, mazaunin unguwar KCC a Birnin Kebbi, bisa zargin damfarar sama da...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai tashi daga Abuja a Litinin, 26 ga Janairu, domin kai ziyarar aikin ƙasa zuwa Jamhuriyar Türkiye. Manufar ziyarar ita ce...
Wata ƙungiya mai taken Concerned Pro-Democratic Activists of Nigeria ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta saki jami’an sojan da ke tsare bisa zargin hannu...
An gudanar da ibadar Lahadi a ƙarƙashin tsauraran matakan tsaro a al’ummar Kurmin Wali da ke Ƙaramar Hukumar Kajuru a Jihar Kaduna, biyo bayan garkuwa da...
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta sake jaddada ƙudirin ta na inganta walwalar jami’anta, masu aiki da kuma waɗanda suka yi ritaya. Babban Hafsan Sojin Sama,...
Gwamnatin Jihar Kwara ta fara girke taransifoma guda talatin da huɗu da ta saya a wurare daban-daban na jihar, a wani yunkuri na inganta samun wutar...
Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya sake tabbatar wa al’ummar jihar cewa gwamnatinsa ta ƙuduri aniyar kammala dukkan ayyukan hanyoyi da ake aiwatarwa a fadin...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta kawo aikin rijistar masu zabe kusa da talakawa a Jihar Sokoto, tare da kaddamar da mataki na...
Ƙungiyar Malama Jihar Zamfara (Zamfara State Ulama Consultative Forum) ta danganta yawaitar ta’addanci da aikata miyagun halaye a cikin al’umma da amfani da miyagun ƙwayoyi musamman...
’Yan bindiga sun kai hari wasu ƙauyuka huɗu a Ƙaramar Hukumar Dandume ta Jihar Katsina, inda suka kashe mutane takwas tare da jikkata wasu mutum goma...
Kwamishiniyar Harkokin Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman ta Jihar Kano, Hajiya Amina Abdullahi Sani, ta kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan mutane bakwai da aka...
Shugaban Ƙaramar Hukumar Tarauni ta Jihar Kano, Alhaji Ahmed Ibrahim Muhammad Sekure, ya kaddamar da rabon kayan makaranta ga sama da ɗalibai 9,000 na ajin Firamare...