Jami’an Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Kasa NDLEA reshen Jihar Borno, sun kama wasu dattawa biyu kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi. Hukumar...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya sanar da ganin watan azumin Ramadana a Najeriya. Hakan na nufin gobe Litinin za ta kasance 1...
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe Maikusa, wani kasurgumin dan ta’adda da ke jagorantar hare-hare a Jihar Katsina. Maikusa ne mataimakin wani fitaccen dan ta’addan da...
Dakarun soji sun hallaka wani dan bindiga kuma sun ceto mutane 15 da aka yi garkuwa da su a Jihar Zamfara. Wannan na kunshe ne a...
Fitacciyar jarumar nan ta dandalin TikTok, Murja Ibrahim Kunya, ta yi ƙarar Gwamnatin Kano a gaban Babbar Kotun jihar. Wannan dai na cikin ƙunshin takardar...
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya sanar da soke lasisin gudanar da ayyuka na wasu ’yan canji 4,173 a faɗin ƙasar nan take. CBN ya ce daga...
Ahmad al-Ghuferi ya tsira daga bam ɗin da ya kawar da iyalansa daga duniya. Lokacin da wani hari ya hallaka iyalai da ƴan’uwansa su 103 a...
Kamfanin wutar lantarki na Ghana (ECG) ya katse wutar lantarkin majalisar dokokin ƙasar a ranar Alhamis saboda gaza biyan bashin kuɗi cedi miliyan 23 da ake...
Akalla mutum shida ne suka rasu sakamakon kamuwa da cutar sanƙarau a Kananan Hukumomin Nafada da Funakaye a Jihar Gombe. Kwamishinan Lafiya na jihar, Dokta Habu...
Shugaban Hukumar Hisba na Jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya yi murabus da mukaminsa. Daurawa ya sanar da saukarsa daga shugabancin hukumar ne bayan kalaman...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya umarci kamfanin Dangote da BUA da su rage kudin farashin buhun siminti don samar wa al’umma sauki daga matsin rayuwa da...
Kamfanin sarrafa albarkatun mai na Najeriya, NNPCL ya ce ya gano haramtattun matatun mai 84 da haramtattun bututan mai 66 cikin makon da ya gabata a...
Shugaban kunguyar a Jihar Plateau Comrade Eugene Manji yace tsadar rayuwa da ake fuskanta a kasan Nan ya wuce tunanin kowane Dan kasan Nan. Masu gangamin...
Shugaba Biden ya ce akwai fatan cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza nan da Litinin mai zuwa. Kalaman shugaban Amurkan na zuwa ne yayin da rahotanni...
Ƙungiyar masu gidajen burodi ta Najeriya (AMBCN) ta ce ta dakatar da duk wasu ayyukanta daga yau 27 ga watan Fabarairu. A cikin wata sanarwa da...