Connect with us

Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutane 15 Da Aka Sace A Zamfara

Published

on

Dakarun soji sun hallaka wani dan bindiga kuma sun ceto mutane 15 da aka yi garkuwa da su a Jihar Zamfara.

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakin rundunar Operation Hadarin Daji, Laftanar Sulaiman Omale ya fitar a Gusau ranar Talata.

Kamfanin Dillacin Labaran Najeriya (NAN) ya ruwaito Laftanar Sulaiman na cewa, “Mun samu kiran gaggawa cewa ’yan bindiga sun kai hari yankin Tsohuwar Tasha da ke Karamar Hukumar Kauran Namoda a Jihar Zamfara, shi ne dakarunmu suka kai dauki.

“A ranar 5 ga Maris, 2024, sojojin sun yi mummunar artabu da ’yan bindigar, wanda hakan ya tilastawa ’yan bindigar tserewa, wasu suka fada ruwa.

A cewarsa, wadanda aka yi garkuwa da su sun hada da mata takwas da maza bakwai.

“A yanzu dai zan iya cewa zaman lafiya ya samu a yankin, kuma mutane sun samu kwarin gwiwa, ganin yadda dakarunmu ke ci gaba da sintiri”.

Babban kwamandan sojin runduna ta 8, da ke Sakkwato, Manjo-Janar Godwin Mutkut, ya yaba da kwazo da kuma jajircewar sojojin.

Labarai

Labarai11 hours ago

Ma’aikatan Ceto Na Cigaba Da Neman Jirgin Shugaban Kasar Iran Da Ya Bace

Da yammacin yau lahadi ne tarin ma’aikatan ceto suka bazama wajen aiki gano jirgi mai saukar ungulu dauke da shugaba...

Labarai4 days ago

Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai

Majalisar Dattijan Najeriya ta nemi Shugaba Tinubu ya shige gaba domin nema wa kananan hukumomi ‘yanci a wajen jihohi, wanda...

Labarai4 days ago

‘Yan Ƙwadago Sun Yi Watsi Da N48,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

  Ƙungiyar Ƙwadago NLC ta yi fatali da tayin naira 48,000 da Gwamnatin Tarayya ta gabatar a matsayin mafi ƙarancin...

Labarai4 days ago

Tinubu Zai Ciyo Bashin $500m Don Sayen Mitocin Lantarki

  Majalisar Dattawa ta sahale wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ciyo bashin Dala miliyan 500 da nufin samar da mitocin...

Ilimi4 days ago

Za A Fara Daukar Masu Sakamakon Jarabawar NECO A Jami’o’in Birtaniya

  Jami’o’in kasar Birtaniya na shirin fara daukar daliban Najeriya masu shaidar jarabawar kammala sakandare ta NECO. Shugaban hukumar shirya...

Labarai5 days ago

Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki

A yau Laraba 15 ga watan Mayun 2024 ne jirgin Najeriya na farko ya tashi da Alhazan Jihar Kebbi 423...

Labarai5 days ago

Najeriya Ta Kaddamar da Shafin Intanet Don Samun Bayanai Game da Ma’adinai

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da shafin intanet ranar Talata wanda zai bai wa masu zuba jari damar samun cikakkun bayanai...

Labarai6 days ago

Tsohon Lauyan Trump Ya Ce Ubangidansa Ya Ba ‘Yar Fina-finan Batsa Toshiyar Baki

Tsohon babban lauyan Donald Trump, Michael Cohen, ya aikata abinda masu gabatar da kara su ka yi ta fatan ya...

Labarai6 days ago

Kotu Ta Yankewa Wani Mutum Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Watanni 2 Bisa Satar Doya

Kotun Majistare da ke Gwagwalada a babban birnin tarayya Abuja, ta yanke wa wani mutum mai suna Isah Sani hukuncin...

Labarai6 days ago

Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar

Jamhuriyar Benin ta hana fitar da masara zuwa ƙasashen waje a daidai lokacin da farashin hatsi ya yi tashin gwauron...

Mafi Shahara