Al’ummar kauyen Babawa da ke karamar hukumar Gezawa a Kano sun shiga cikin firgici bayan da aka tsinci wani mutum mai kimanin shekaru 45 a cikin...
Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Jigawa ta ce ta samar wa Alhazan Jiha katafaren masauki na alfarma a kusa da Harami da ke Makkah. Babban...
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da kudin aikin Hajjin shekarar 2025. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Mataimakiyar...
Gwamna Mallam Umar Namadi ya kaddamar da Cibiyar Al’amuran Addinin Musulunci a kauyen Babbar Riga dake karamar hukumar Malam-Madori a jihar Jigawa. Cibiyar wacce aka ginata...
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana alhininsa kan fashewar tankar mai da ta yi sanadin mutuwar mutane sama da 80 tare da jikkata wasu da dama a...
Gwamnatin Jihar Neja ta ba da umarnin hana motocin da suka fito daga Maje hawa gadar Dikko. Gwamnan jihar Mohammed Umar Bago ya ba da umarnin...
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya yi alkawarin aiwatar da wasu tsare-tsare da za su bunkasa noma da sauran abubuwan da suka shafi bunkasa noma...
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Jigawa ta tsaida ranar 30 ga watan Janairu a matsayin ranar karshe ta rajistan maniyatan aikin hajjin bana. Darakta Janar...
Uwargidan shugaban kasa Sanata Oluremi Bola Ahmed Tinubu ta kai ziyarar ta’aziyya ga Gwamna Umar Namadi bisa rasuwar mahaifiyarsa da dansa. Sanata Oluremi Tunubu wadda ta...
Gwamnatin Jihar Zamfara tare da hadin gwiwar sauran abokan hulda za su fara aikin gyaran cibiyoyin kiwon lafiya a matakin farko guda 144 a fadin...
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, inda ya shaida bikin rantsar da sabon shugaban kasar John Dramani Mahama. A...
Hukumar Fansho ta Jihar Jigawa ta biya sama da Naira Biliyan daya da rabi ga mutane 609 da suka yi ritaya daga aiki bayan...
Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamared Nasir Idris, ya amince da fitar da Naira miliyan 585 domin biyan kudin karatu na ‘yan asalin jihar 100 da ke karatu...
Kwamishinan ‘Yan sandan Jihar Kano, Salman Dogo Garbaya ja hankalin jami’an rundunar jihar su 272 da suka sami karin girma da su kasance masu kishin...
Gwamnatin jihar Kwara ta yi tanadin sufuri kyauta ga daliban da suke komawa makaranta bayan hutun Kirsimeti da na sabuwar shekara domin saukaka musu tsadar...