Ilimi
Jihar Kebbi Za Ta Biya Kudin Makaranta Naira Miliyan 585 Ga Dalibanta Da Ke Indiya
Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamared Nasir Idris, ya amince da fitar da Naira miliyan 585 domin biyan kudin karatu na ‘yan asalin jihar 100 da ke karatu a jami’o’i daban-daban na kasar Indiya.
Kwamishinan ilimi mai zurfi na jihar Isa Abubakar Tunga, wanda ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai, ya bayyana cewa hakan na daga cikin kokarin gwamnan jihar na bunkasa ilimi da kyawawan dabi’u a makarantun gaba da sakandare.
Ya bayyana cewa, nan ba da dadewa ba gwamnatin jihar za ta bai wa daliban da ke karatu a Masar kudaden tallafin karatu saboda suna karkashin kulawar tallafin karatu na na kasar Misra.
Abdullahi Tukur
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
