Ilimi
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya Azare Zuwa Sunan Sheikh Dahiru Bauchi
Daga Bello Wakili
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya sanar da sauya sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya dake Azare a Jihar Bauchi, domin girmama marigayi shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.

Shugaban ya bayyana hakan ne a yayin ziyarar ta’aziyya da ya kai Jihar Bauchi, inda ya yaba da irin gudunmawar da marigayi malamin ya bayar tsawon rayuwarsa wajen bauta wa Allah, hidimtawa al’umma da ma ƙasa baki daya.

Ya bayyana Sheikh Dahiru Usman Bauchi a matsayin babban malami mai daraja, wanda ya zamto abin koyi ga al’ummar Najeriya, wanda kuma koyakoyarwabisa gaskiya, riƙon amana da kyawawan halaye suka yi tasiri mai kyau ga al’ummomi da dama a faɗin ƙasar.

-
Labarai2 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
