Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin tarayya ta ce sauya fasalin bangaren noma a Najeriya ta hanyar bai wa samar da wadataccen abinci muhimmanci. Ministan Noma da...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamna Umar Namadi ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na ba da kulawa, ƙarfafawa da tallafawa fitattun ‘yan asalin jihar a fannoni daban-daban...
Jam’iyyar APC reshen Jihar Zamfara ta bayyana damuwarta kan zargin ci gaba da cirewa da lalata allunan talla da ke ɗauke da hoton Shugaban Ƙasar Tarayyar...
Cibiyar Ilimin ’Ya’ya Mata ta yi kira ga iyaye, shugabannin gargajiya da na addini da su ci gaba da bayar da goyon baya wajen inganta ilimin...
An fara bikin Kamun Kifi da Al’adu na Ƙasa da Ƙasa na Argungu na shekarar bana tare da jerin ayyuka daban-daban da suka haɗa da...
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafen Jama’a ta gabatar da kimanin naira biliyan ɗari da tara (₦109bn) a matsayin shirin kasafin kuɗinta na shekarar 2026. Shugaban hukumar, Bashir Abubakar,...
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana matuƙar baƙin cikinsa kan rasuwar wani jami’in gandun daji, Omotosho Olawuyi Samuel, wanda ya rasa ransa yayin artabu da...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON). Naɗin yana jiran amincewar...
Daga Usman Muhammad Zaria Tawagar Hukumar jin dadin Alhazai ta Jihar jigawa ta kai ziyarar taya murna ga Amirul Hajji na bana kuma Mai Martaba Sarkin...
Daga Usman Muhammad Zaria Mai Martaba Sarkin Dutse, Alhaji Hamim Muhammadu Nuhu Sanusi ya kaddamar da rabon zakkar kayayyakin amfanin gona ta shekarar musulunci ta 1447...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta kara jaddada kudirinta na ci gaba da ilimantarwa tare da wayar da kan maniyyata aikin Hajjin bana. Darekta...
Daga Sani Haruna Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta bukaci mazauna jihar da yi wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu kyakkyawar tarba tare da nuna farin ciki yayin...
Daga Aminu Dalhatu Sabon Shugaban Jami’ar Tarayya ta Gusau (FUGUS) Farfesa Tukur Adamu ya yi alƙawarin inganta ilimi, bincike, ƙirƙire-ƙirƙire, walwalar ɗalibai da ma’aikata. Farfesa Tukur...
Daga Usman Muhammad Zaria Sabon Shugaban Jami’ar Tarayya ta Dutse (FUD), Farfesa Ahmad Mohammed Gumel, ya bayyana cikakken shiri da zai sauya jami’ar zuwa cibiyar bincike,...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce jarin da take ci gaba da zubawa a bangaren ilimi ya fara haifar da sakamako mai kyau,...