Daga Usman Muhammad Zaria Mai Martaba Sarkin Dutse, Alhaji Hamim Muhammadu Nuhu Sanusi ya kaddamar da rabon zakkar kayayyakin amfanin gona ta shekarar musulunci ta 1447...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta kara jaddada kudirinta na ci gaba da ilimantarwa tare da wayar da kan maniyyata aikin Hajjin bana. Darekta...
Daga Sani Haruna Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta bukaci mazauna jihar da yi wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu kyakkyawar tarba tare da nuna farin ciki yayin...
Daga Aminu Dalhatu Sabon Shugaban Jami’ar Tarayya ta Gusau (FUGUS) Farfesa Tukur Adamu ya yi alƙawarin inganta ilimi, bincike, ƙirƙire-ƙirƙire, walwalar ɗalibai da ma’aikata. Farfesa Tukur...
Daga Usman Muhammad Zaria Sabon Shugaban Jami’ar Tarayya ta Dutse (FUD), Farfesa Ahmad Mohammed Gumel, ya bayyana cikakken shiri da zai sauya jami’ar zuwa cibiyar bincike,...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce jarin da take ci gaba da zubawa a bangaren ilimi ya fara haifar da sakamako mai kyau,...
Daga Usman Muhammad Zaria Ma’aikatan lafiya na BKD-HEALTH sun karrama shugaban karamar hukumar Birnin Kudu, Dr. Builder Muhammad Uba, bisa shugabanci nagari da kuma daukar matasa...
An yi kira ga gwamnatoci a dukkan matakai da su ƙarfafa tsaron kan iyaka ta hanyar bunƙasa arziki na bai ɗaya a tsakanin mazauna al’ummomin da...
An shawarci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya kafa cikakken sansanin soja a Ƙaramar Hukumar Agwara ta Jihar Neja, wanda zai haɗa da rundunar sojoji...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta amince da fara biyan bashin garatuti da ake bi wa tsofaffin ma’aikatan gwamnati da suka yi ritaya, wanda ya shafi zangon daga...
Hukumar Kwastam ta Nijeriya ta kulla haɗin gwiwa ta musamman da Gwamnatin Jihar Kebbi domin aiwatar da hanyar wucewar kaya da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya...
Jam’iyyar APC a Jihar Sakkwato ta zargi tsohon Gwamnan jihar, Alhaji Aminu Waziri Tambuwal, da rashin yin abin da ya dace ga Ƙaramar Hukumar Tambuwal a...
Hukumar Kula da Harkokin Gaggawa ta Ƙasa ta bayyana cewa ingantaccen shiri da martani a lokutan gaggawa na buƙatar ƙaƙƙarfan haɗin kai, da tsare-tsare na gaba...
Hukumar Kasa ta Yaki Safarar Mutane, tare da haɗin gwiwar Ma’aikatar Harkokin Mata da Ci Gaban Yara, ta haɗa yara 10 da aka safara da iyayensu...
Daga Usman Muhammad Zaria Shugaban kwamatin ayyuka da sufuri na majalisar dokokin jihar Jigawa, Alhaji Yusuf Ahmad Bulangu ya bayyana rashin jin dadinsa bisa koma bayan...