Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta yaba wa Gwamna Umar Namadi bisa naɗa Mai Martaba Sarkin Dutse, Alhaji Hamim Muhammadu...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamna Umar ya naɗa Sarkin Dutse, Alhaji Hamim Muhammadu Sanusi a matsayin Amirul Hajj na jihar domin gudanar da aikin Hajjin shekarar...
Shugaban Majalisar Wakilai ya jadda da kudurin Majalisar Dokokin Kasa na tallafawa Kungiyoyin raya al’umma. Shugaban Majalisar Wakilai Dr. Tajuddeen Abbas, ya jadda da kudurin Majalisar...
Gwaman Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya samu wata babbar karramawa bayan da jaridar The Sun ta ba shi lambar yabo ta “Gwamnan Shekarar 2025”, sakamakon abin...
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Neja, Barista Abdulmalik Sarkin-Daji, ya yaba wa Rundunar Sojin Nijeriya bisa jagorantar wani gagarumin aikin tsaro da ya kai ga ceto kimanin...
Gwamnatin Jihar Nasarawa ta ƙaddamar da wani shiri na dashe itatuwa da nufin dasa itatuwa 100 a kowace makaranta a faɗin jihar. Da take jawabi bayan...
Hukumar Kula da Ma’aikatan Kananan Hukumomi ta Jihar Zamfara (LGSC) ta shirya wani taron horarwa na tsawon mako guda, wanda ya mayar da hankali kan kafa...
Dakarun Bataliya ta 22 ta Rundunar Sojin Najeriya, tare da gagarumin goyon bayan Ofishin Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro na Ƙasa (ONSA), sun samu...
A wani gagarumin goyon baya ga wani fanni na ilimi da ba a cika ba shi muhimmanci yadda ya kamata Shugaban Jami’ar North West University Sokoto,...
Aƙalla yara da ɗalibai 1,683 ne aka sace a makarantu a Najeriya tsakanin shekarun 2014 zuwa 2022, sakamakon hare-haren da ƙungiyoyin ’yan bindiga da masu tayar...
Daga Usman Muhammad Zaria An bayyana rashin tsaftar muhalli a matsayin babbar hanyar haddasa matsalolin lafiya a cikin al’umma. Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu, Dokta Builder...
Daga Usman Muhammad Zaria Jami’ar Tarayya ta Dutse (FUD) ta bayyana cewa za a rantsar da sabon Shugaban Jami’ar (Vice-Chancellor) da aka naɗa, Farfesa Ahmad Muhammed...
Wata ƙungiya ta waɗanda laifukan da attajirin nan na Amurka Jeffery Epstein da aka kama da ayyukan lalata suka shafa, sun soki ma’aikatar shari’ar ƙasar, bayan...
Gwamnan Jihar Kebbi, Dokta Nasir Idris, ya amince da kafa kwamitin ƙwararru domin bincike kan halin da ake ciki na aikin gina Gidan Gwamnan Jihar Kebbi...
Gwamnan Jihar Niger, Mohammed Umar Bago, ya amince da ɗage gaba ɗaya haramcin zirga-zirgar babura da keke napep a cikin birnin Minna tsakanin ƙarfe 8:00 na...