Daga Usman Muhammad Zari Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da gudanar da shirin ciyar da jama’a na buda-baki (Iftar) na shekarar 2026, da nufin tallafa wa...
Hukumar Inshorar Ajiya ta Nijeriya (NDIC) ta bayyana cewa fiye da kashi 80 na masu ajiya a bankunan kasuwanci da aka rufe a Nijeriya sun karɓi...
Gwamnatin Tarayya ta fara rabon kayan abinci da na gina jiki ga dubban marasa galihu da kuma masu larurar nakasa a Jihar Kebbi. Ministan Kasa a...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sake jaddada ƙudurin gwamnatinsa na samar da ci gaba mai ganuwa tare da dawo da amincewar jama’a ga harkokin mulki...
Kwamitin Majalisar Dattawa kan Kuɗi ya dakatar da ci gaba da nazarin kasafin kuɗin shekarar 2026 na Ofishin Babban Akanta na Tarayya. A yayin zaman kare...
Hukumar Abinci ta Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP), tare da haɗin gwiwar Gidauniyar Mastercard, kuma Self Help Africa ke aiwatarwa, sun ƙaddamar da cibiyar busar da...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin tarayya ta ce sauya fasalin bangaren noma a Najeriya ta hanyar bai wa samar da wadataccen abinci muhimmanci. Ministan Noma da...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamna Umar Namadi ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na ba da kulawa, ƙarfafawa da tallafawa fitattun ‘yan asalin jihar a fannoni daban-daban...
Jam’iyyar APC reshen Jihar Zamfara ta bayyana damuwarta kan zargin ci gaba da cirewa da lalata allunan talla da ke ɗauke da hoton Shugaban Ƙasar Tarayyar...
Cibiyar Ilimin ’Ya’ya Mata ta yi kira ga iyaye, shugabannin gargajiya da na addini da su ci gaba da bayar da goyon baya wajen inganta ilimin...
An fara bikin Kamun Kifi da Al’adu na Ƙasa da Ƙasa na Argungu na shekarar bana tare da jerin ayyuka daban-daban da suka haɗa da...
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafen Jama’a ta gabatar da kimanin naira biliyan ɗari da tara (₦109bn) a matsayin shirin kasafin kuɗinta na shekarar 2026. Shugaban hukumar, Bashir Abubakar,...
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana matuƙar baƙin cikinsa kan rasuwar wani jami’in gandun daji, Omotosho Olawuyi Samuel, wanda ya rasa ransa yayin artabu da...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON). Naɗin yana jiran amincewar...
Daga Usman Muhammad Zaria Tawagar Hukumar jin dadin Alhazai ta Jihar jigawa ta kai ziyarar taya murna ga Amirul Hajji na bana kuma Mai Martaba Sarkin...