Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bar Yokohama na kasar Japan zuwa kasar Brazil, inda zai fara ziyarar aiki a ranar 24 ga watan Agusta. Mai...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta bayyana Kamilu Sa’idu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi na mazabar Kaura...
Shugaban Hukumar Tattara Kudaden Shiga na Jihar Kaduna (KADIRS), Kwamared Jerry Adams, ya ce zai ci gaba da tallafawa kungiyoyin da ke gudanar da ayyukan...
Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu, Dr. Builder Muhammad Uba ya kaddamar da dashen itatuwa a rukunin sabbin gidaje na Danmodi dake a Jihar Jigawa. A jawabin...
Hukumar Kula da Lafiya A Matakin Farko ta Jihar Kano (KSPHCMB) ta fara raba kayayyakin kula da mata masu juna biyu, da kananan yara kyauta a...
Gwamnatin Jihar Kwara ta sake jaddada aniyarta na ci gaba da tallafawa Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Kasa (NOA) domin tabbatar da cimma manufarta ta...
Gwamnatin Jihar Kano tare da haɗin gwiwar Hukumar ’Yan Sanda ta Ƙasa sun kammala binciken matasa 718 da suka daina harkar daba a ƙarƙashin shirin ‘Safe...
Mai martaba Sarkin Kazaure, Alhaji Najib Husaini Adamu, ya bada tabbacin hadin kai da goyon bayan sa ga sabuwar shugabar Kwalejin fasahar sadarwa da adana bayanai...
Kwamitin kula da harkokin lafiya na majalisar wakilai ya yaba wa jihar Jigawa bisa kasancewarta jagaba a shirin samar da lafiya ga kowa ta hanyar manyan...
A yunƙurinta na inganta harkar kiwon lafiya, Karamar Hukumar Gwarzo ta raba muhimman magunguna da kayan aikin ga cibiyoyin kiwon lafiya a gundumomi 10. An gudanar...
Ƙungiyar Lauyoyi ta Najeriya (NBA) reshen Jihar Zamfara, ta rantsar da Surajo Garba Gusau a matsayin sabon shugabanta. Babbar Mai Shari’a ta Jihar Zamfara, Mai Shari’a...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da Barista Sa’idu Yahaya a matsayin sabon Shugaban Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar...
Wuta da ta tashi da sanyin safiya ta kona shaguna 22 da kwantena 6 a kasuwar Kara, da ke Ajase-Ipo, karamar hukumar Irepodun ta jihar Kwara....
Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kwara, ta bukaci magoya bayanta da ’yan jam’iyya a gida da waje su yi amfani da damar da Hukumar ZabjaMai Zaman Kantdata...
Jam’iyyun siyasa a Jihar Zamfara sun nuna mabanbantan ra’ayoyi kan zaben cike gurbi da aka shirya gudanarwa a ranar Alhamis, 21 ga watan Agustan 2025 a...