Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya rattaba hannu kan kasafin kuɗin shekarar 2026 na Naira biliyan 901 da miliyan 804, domin...
Libya ta ayyana kwanaki uku na zaman makoki na kasa bayan mutuwar Babban Hafsan Sojojin kasar Mohammed al-Haddad da manyan jami’an soji hudu a wani hatsarin...
Daga Usman Muhammad Zaria Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta amince da Kudirin Dokar Kasafin Kuɗin shekarar 2026 na sama da naira biliyan 901, tare da sanya...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Kasa (NSCDC) ta yi bitar ayyukanta na shekarar 2025 a Jihar Jigawa, inda ta bayyana manyan nasarori...
Daga Yusuf Zubairu Shugaban Kwamitin Amintattu na Ƙungiyar Masu Samar da Amfanin Gona ta Arewa maso Yamma NOWACAS, Shuaibu Idris Mikati, ya yi gargadin cewa...
Daga Usman Muhammad Zaria Kungiyar Tsoffin Sojoji reshen jihar Jigawa ta samu tallafin sama da naira miliyan 40 a wajen taron kaddamar da Gidauniyar Tallafawa Kungiyar...
Daga Alhassan Usman Sashen Ayyuka na Tarayya, da ke Yanki na 4 a Bauchi, na Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) wato Zone D, ya kwace kayayyakin...
Daga Ali Muhammad Rabi’u Aƙalla matan da mazajensu suka rasu su 600, da matasa ne suka sami tallafin kayan aiki, da na abinci da kyautar kuɗi...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya sanar da sauya sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya dake Azare a Jihar Bauchi, domin girmama marigayi shahararren...
Daga Bello Wakili Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya bayyana cikakken kwarin gwiwa ga jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu gabanin babban zaɓen shekarar 2027. Ya bayyana...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya gargadi gwamnonin jihohi da su guji saba hukuncin Kotun Koli da ya bai wa ƙananan hukumomi ‘yancin cin...
Daga Usman Sani Kwamandan Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Civil Defence (NSCDC) a Jihar Kaduna, Panam Musa Buba, ya bayar da umarnin tura jami’an tsaro a...
Daga Bello Wakili Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai Naira Tiriliyan 58.18 ga zaman haɗin gwiwa na Majalisar...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake kafa Kwamitin Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Ƙasa (NERC), bayan Majalisar Dattawa ta...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta kara jaddada kudirinta na ci gaba da ilimantarwa tare da wayar da kan Fulani maniyyata kan yadda ake...