Shugaba Bola Tinubu ya umurci jami’an tsaro da su tabbatar da gudanar da bincike mai zurfi tare da gurfanar da wanda ake zargi da kai hari...
Alhazai Dari Uku da goma sha uku da suka fito daga jihar Kwaran Najeriya sun isa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin bana. Jirgin Air...
Fasinja daya ya mutu wasu sama da 30 sun ji rauni a cikin wani jirgin sama na ƙasar Singapore da zai koma ƙasar daga London, bayan...
Rundunar Sojin Najeriya a jihar Taraba ta ce dakarunta sun kame wasu ’yan bindiga da suka yi musu tayin cin hancin Naira miliyan biyu. Mataimakin daraktan...
Jamhuriyar Dimokaraɗiyar Congo ta ce ta daƙile wani yuƙurin kifar da gwamnatin shugaba Felix Tshisekedi a Kinshasha, kuma har da ƴan ƙasashen waje a cikin masu ...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar da ta taimaka wa iyalan wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata a harin masallaci da ya faru ...
Da yammacin yau lahadi ne tarin ma’aikatan ceto suka bazama wajen aiki gano jirgi mai saukar ungulu dauke da shugaba Ebrahim Raïsi na Iran, wanda wani...
A yau Laraba 15 ga watan Mayun 2024 ne jirgin Najeriya na farko ya tashi da Alhazan Jihar Kebbi 423 daga filin jirgin saman Sir Ahmadu...
Tsohon babban lauyan Donald Trump, Michael Cohen, ya aikata abinda masu gabatar da kara su ka yi ta fatan ya aikata, na bayar da bayanan da...
Kotun Majistare da ke Gwagwalada a babban birnin tarayya Abuja, ta yanke wa wani mutum mai suna Isah Sani hukuncin daurin watanni biyu a gidan yari...
Jamhuriyar Benin ta hana fitar da masara zuwa ƙasashen waje a daidai lokacin da farashin hatsi ya yi tashin gwauron zabbi wanda hukumomi suka ɗora alhakin...
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da nadin Ibrahim Garba Shuaibu a matsayin shugaban tawagar ‘yan jaridu a aikin Hajjin 2024. An bayyana hakan ne a yayin...
Kwamishina a hukumar Aikin Hajji ta kasa mai kula da Arewa maso yamma, Sheikh Muhammad Ibn Uthman ya kai ziyarar gani da ido hukumar jin dadin...
Israila ci gaba da luguden wuta a Gaza a jiya Lahadi, a yayin da dakarunta ke fafatawa da mayaƙan Hamas a sassa da dama na yankin,...
Hukumomin Chadi sun tura dakaru sassan kasar don su kwantar da tarzomar da ta barke bayan zaben shugaban kasar da aka yi, inda alkaluma ke nuna...