Labarai
Shugaba Tinubu Ya Amince da Sake Kafa Kwamitin Hukumar Kula da Wutar Lantarki
Daga Bello Wakili
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake kafa Kwamitin Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Ƙasa (NERC), bayan Majalisar Dattawa ta tabbatar da mambobin kwamitin a ranar 16 ga Disamba.
Mambobin sabon kwamitin sun haɗa da: Mulisiu Olalekan Oseni a matsayin Shugaba, da Yusuf Ali a matsayin Mataimakin Shugaba.
Sauran mambobin sun hada da Mista Nathan Rogers Shatti Kwamishina, Mista Dafe Akpeneye Kwamishina, Aisha Mahmud Kanti Bello Kwamishina, Dokta Chidi Ike Kwamishina, da Dokta Fouad Animashaun Kwamishina.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga mambobin kwamitin NERC da su zurfafa tare da ƙarfafa sauye-sauyen da ake yi a ɓangaren wutar lantarki na Nijeriya, bisa bin doka da dokar Wutar Lantarki ta 2023.
-
Labarai5 days agoRanar Mata Ta Duniya: Gwamnatin Kano Ta Bukaci A Kara Tallafa wa Mata da ’Yan Mata
-
Labarai5 days agoGwamnatin Kebbi Ta Bukaci Malamai Su Yi Wa’azin Zaman Lafiya
-
Labarai5 days agoSojoji Sun Kashe ’Yan Bindiga 45 a Katsina
-
Labarai7 days agoGwamnatin Zamfara Ta Ayana Dokar Ta-baci Kan Shan-Inna a Karamar Hukumar Gummi
-
Labarai5 days agoNCAA ta Yaba wa Hukumar Alhazai ta Jihar Kebbi Bisa Kyakkyawan Tanadin Aikin Hajji
-
Labarai5 days agoNSCDC Ta Kama Mutane Biyu Da Ake Zargin ’Yan Bindiga Ne a Kwara
-
Labarai3 days agoAn Nada Kabir Yahaya Darakta Janar na Farko na Filin Jirgin Sama da ke Gusau
-
Labarai5 days ago’Yan Sanda Sun Kama Mutane Biyu Kan Lalata Kayan Wutar Lantarki a Nasarawa
