Labarai
‘Yan Sanda Sun Kama Tirelar Sata Makare Da Kaya A Bauchi
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, ta cafke wani da ake zargin barawo ne da ya sace wata tirela dauke da tan 35 na man gyada da darajarsa ta kai kimanin Naira miliyan 30.
Rundunar ta samu rahoton sace tirelar da aka ajiye a yankin Maraban Jos a Jihar Kaduna a ranar 12 ga watan Afrilun 2024.
Kakakin rundunar, SP Ahmed Wakil, a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi, ya ce motar da aka sace mai lamba DAF CF 85, ta fito ne daga Umuahia a Jihar Abiya.
SP Wakil, ya ce bincike ya nuna cewa direban motar ya tsaya a Maraban Jos don yin wanka amma yana dawowa ya tarar an sace ta.
Kakakin ya ce rundunar ta samu damar kwato kaya masu yawa a cikin tirelar.
-
Labarai2 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
