Kasuwanci
Kasashen Afirka Na Taro Kan Ta’addanci A Abuja

An buɗe taron yini biyu kan yaƙi da ta’addanci a ƙasashen Afirka da ke gudana a Abuja, babban birnin Najeriya.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ne ya ƙaddamar da taron mai taken ‘ƙarfafa ayyukan haɗin kai tsakanin ƙasashe da bunƙasa hukumomi don murƙushe ta’addanci’.
An shirya taron domin ƙarfafa yaƙi da ta’addanci a tsakanin ƙasashen nahiyar Afirka ta hanyar haɗin kai na sojoji da daƙile kwararar makamai da kuɗade tsakanin ƙasashen da zummar tallafa wa masu aikata manyan laifuka.
Taron na zuwa ne yayin da ƙasashen Afirka da dama ke fuskantar barazanar tsaro daga ƙungiyoyin masu iƙirarhin jihadi da ƴan bindiga musamman a sassan yankin Sahel.
Shugabanin ƙasashe daga yankin da masana kan harkoki tsaro daga nahiyar da ɓangaren majalisar ɗinkin duniya ne za su halarci taron.
-
Labarai4 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai5 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai1 day agoHukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani
-
Labarai5 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai2 days agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai5 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai5 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
-
Labarai4 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
