Daga Usman Muhammad Zaria An bayyana rashin tsaftar muhalli a matsayin babbar hanyar haddasa matsalolin lafiya a cikin al’umma. Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu, Dokta Builder...
Daga Usman Muhammad Zaria Jami’ar Tarayya ta Dutse (FUD) ta bayyana cewa za a rantsar da sabon Shugaban Jami’ar (Vice-Chancellor) da aka naɗa, Farfesa Ahmad Muhammed...
Wata ƙungiya ta waɗanda laifukan da attajirin nan na Amurka Jeffery Epstein da aka kama da ayyukan lalata suka shafa, sun soki ma’aikatar shari’ar ƙasar, bayan...
Gwamnan Jihar Kebbi, Dokta Nasir Idris, ya amince da kafa kwamitin ƙwararru domin bincike kan halin da ake ciki na aikin gina Gidan Gwamnan Jihar Kebbi...
Gwamnan Jihar Niger, Mohammed Umar Bago, ya amince da ɗage gaba ɗaya haramcin zirga-zirgar babura da keke napep a cikin birnin Minna tsakanin ƙarfe 8:00 na...
Gwamnatin Jihar Kwara ta kaddamar da jerin zirga-zirgar horaswa da gina ƙwarewa ga manoma da makiyaya a dukkanin ƙananan hukumomi 16 na jihar, domin ba su...
Gabanin babban zaɓen 2027, Alhaji Bello Mohammed Nakwada, ƙanen Sakataren Gwamnatin Jihar Zamfara kuma wanda ɗaya daga cikin masu tallafa wa kamfen ɗin Gwamna Dauda Lawal...
Daga Hudu Shehu. Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Gombe a ƙarƙashin jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, Alhaji Jamilu Gwamna, ya yaba wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da biyan Naira Miliyan 74 a matsayin diyya da kuma sake matsuguni ga mutanen da aikin gina...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da fitar sama da Naira Biliyan 2 da miliyan 600 domin gudanar da ayyukan Hajjin 2026. Kwamishinan...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Kula da Yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ta yi kira da a dauki matakan gaggawa domin inganta ayyukan ruwa, tsafta...
Daga Aminu Dalhatu Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayar da sabbin babura guda goma domin ayyukan tsaro ga Ofishin ’Yan Sanda na Gusau ta Tsakiya da nufin...
Daga Usman Muhammad Zaria Kungiyar Malamai ta kasa NUT ta karrama Babban Malamin addinin musulunci Farfesa Abubakar Muhammad Sani Birnin Kudu dangane da gudummawar da yake...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta bayyana cewa maniyyata masu cikakkiyar lafiya ne kadai za a lamincewa zuwa aikin Hajjin...
Daga Abdullahi Jalaluddeen Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP zuwa APC, inda ya jagoranci gagarumar sauya sheƙa a siyasar Jihar Kano....