Rundunar Sojin Najeriya ta 8 da ke Sokoto sun fara aikin ba da magani a wani bangare na bikin makwanni da tunawa da ‘yan...
An dawo da wani sabon rukunin bakin haure ‘yan Najeriya 390 da suka makale a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar zuwa gida Najeriya. Wadanda suka...
Wata babbar tawaga daga hedikwatar rundunar sojin sama ta Najeriya ta isa jihar Zamfara domin gudanar da tantancewar sakamakon harin da jirgin ya afku a jihar....
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kwara ta ce ta yi wa sama da mutane dubu dari da biyu (102,452) gwajin cutar hawan jini da ciwon suga a...
Gwamnatin Tarayya ta ce farashin abinci ya ragu saboda ruwan sama, da yawan girbi, da kuma ingantattun manufofin gwamnati. Ministan noma da samar da abinci,...
Cibiyar Nazarin Dabarun Hulda da Jama’a ta Najeriya, ta bayyana cewa yin hulda da jama’a ta kowace hanya ba tare da takardar shaidar ta ba, laifi...
An yi kira ga rundunar ‘yan sandan Najeriya da ta gaggauta gudanar da bincike kan zargin azabtarwa da kuma kashe wani manomi mai suna Olatunji Jimoh...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rantsar da sabbin kwamishinoni bakwai da ya nada. Kwamishinan shari’a na Kano Kuma babban...
Ƙungiyar likitocin Sudan ta zargi sojojin ƙasar da dakarun RSF da kashe kusan mutum 200 a gumurzun da suke yi a wasu yankuna da ke...
Kociyan da ya taimaka wa Faransa lashe gasar Kofin Duniya, Didier Deschamps ya ce zai ajiye aikinsa bayan kammala gasar cin Kofin Duniya ta baɗi da...
Wadansu Masu kishin Karamar Hukumar Lere ta Jihar Kaduna sun karyata rade radin dake yawo cewa Lere tana sashin Kuduncin Kaduna ne. Bayanin haka na kunshe...
Yau shugaba Bola Tinubu zai tashi daga Abuja zuwa Accra babban birnin jamhuriyar Ghana domin halartar bikin rantsar da zababben shugaban kasar John Dramani Mahama a...
Dakarun rundunar hadin gwiwa dake aiki a Arewa maso Yamma, samamen Fansan Yamma sun gudanar da sintiri a kauyen Bamamu da ke karamar hukumar Tsafe a...
Wani babban jami’in Hamas ya bayyanawa BBC jerin sunayen mutane 34 da kungiyar Falasdinawan ta yi garkuwa da su wanda ta shirya sakowa a matakin farko...
Hukumomi a ƙasar Saudiyya sun wanke wasu ƴan Najeriya mata guda uku da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi. Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ce ta fitar...