Daga Usman Sani Kwamandan Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Civil Defence (NSCDC) a Jihar Kaduna, Panam Musa Buba, ya bayar da umarnin tura jami’an tsaro a...
Daga Bello Wakili Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai Naira Tiriliyan 58.18 ga zaman haɗin gwiwa na Majalisar...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake kafa Kwamitin Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Ƙasa (NERC), bayan Majalisar Dattawa ta...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta kara jaddada kudirinta na ci gaba da ilimantarwa tare da wayar da kan Fulani maniyyata kan yadda ake...
Daga Aminu Dalhatu Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya sanya hannu kan dokar Kasafin Kuɗin Shekarar 2026, bayan Majalisar Dokokin Jihar Zamfara ta amince da shi....
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya rantsar da sabbin masu bashi na musamman guda uku da aka naɗa, a zauren...
Daga Ali Muhammad Rabi’u Tsohon Kwamandan Hukumar Hana Fasakwauri ta Kasa, shiyyar jihar Kwara, Comptroller Faith Ojeifo, ya yi kira ga jami’ai da ma’aikata da su...
Daga Abdullahi Jalaluddeen Kungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta gudanar da gangamin lumana a jihar Kano domin jawo hankalin jama’a kan ƙalubalen tsaro da ke addabar...
Daga Aminu Dalhatu Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince da naɗin Farfesa Ibrahim Abdullahi Tsafe a matsayin sabon Shugaban Jami’ar Jihar Zamfara da ke Talata...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta ware sama da naira biliyan 17 domin bunƙasa harkar kiwo a faɗin jihar. Kwamishinan Harkokin Kiwon Dabbobi na...
Wata kotu a Hong Kong ta gano wani babban dan jarida kuma mai rajin kare dimokradiyya, Jimmy Lai da laifin cin amanar kasa da kuma hada...
Daga Jamila Abba Gwamnan Jihar Taraba, Dakta Agbu Kefas, ya karɓi katin shaidar zama dan jam’iyyar APC a hukumance, wanda hakan ya tabbatar da cikakken rajistarsa...
Daga Usman Muhammad Zaria Majalisar Gudanarwa ta huɗu ta Jami’ar Tarayya da ke Dutse (FUD) a Jihar Jigawa ta amince da naɗa Farfesa Ahmed Muhammed Gumel...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Ƙarfafa Fitar da Kayayyaki ta Ƙasa (NEPC), reshen Jihar Jigawa, ta bayyana cewa ta fara taron wayar da kan mata na...
Gidan Talbijin na Jihar Jigawa wato JTV, ya fara gudanar da gyare-gyaren doguwar eriyar yada shirye-shiryen tashar dake garin Andaza. Da yake yiwa shugaban gidan Talabijin...