A kokarin da take na inganta rayuwar al’umma, Majalisar Karamar Hukumar Kauru da ke Jihar Kaduna ta raba kayayyakin abinci na miliyoyin Naira ga marasa galihu....
Gwamnatin Jihar Jigawa tace ta kwace dazukan gwamnati a hannun jama’a, za kuma a bada aron su ga jama’a domin yin noma. Gwamna Umar Namadi ya...
Wata gobara da ta tashi a wani gidan ma’aikata da ke garin Mangaf na kasar Kuwait, ta hallaka mutane 41, kamar yadda mataimakin firai ministan kasar...
Hukumar Alhazai ta jihar Kwara ta jajantawa iyalan wasu alhazai biyu da suka rasu a birnin Madina na kasar Saudiyya. A cikin wata sanarwa da sakataren...
Sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma, Alhaji Abdulaziz Yari Abubakar ya fara rabon shanu 380 ga mazabun siyasa 147 a kananan hukumomi 14 na jihar....
Alhazan jihar Neja sun samu tabbacin kyautata walwala da jin dadinsu yayin da suke kasa mai tsarki don gudanar da aikin hajjin bana. Mataimakin gwamnan jihar,...
Alhazan Jihar Borno sun yabawa hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) da gwamnatin jihar Borno bisa kyakkyawan tsarin shirin ciyarwa a Makka da Madina. Alhazan da a...
Kashi na karshe na Mahajjata Dari uku da hudu daga jihar Kwara da babban birnin tarayya Abuja sun isa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin...
Masu aikin ceto sun ceto mutane bakwai da suka makale a wani wajen hakar ma’adanai a yankin Galadima Kogo da ke karamar hukumar Shiroro ta Jihar...
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Jigawa ta ce za a fara jigilar maniyyata na bana daga ranar Litinin 3 ga watan Yuni 2024. Babban Daraktan...
Majalisar karamar hukumar Kiyawa ta bada gudunmawar naira dubu dari bakwai ga maniyyatan aikin hajjin bana na yankin. Shugaban karamar hukumar, Alhaji Nasiru Ahmad ya bayyana...
Mai Martaba Sarkin Gumel da ke Jihar Jigawa, Alhaji Ahmad Muhammad Sani ya sake jaddada kudirinsa na ci gaba da tallafawa makarantun tsangaya da na islamiya...
Hukumar Jin dadin alhazai ta Jihar Jigawa ta bukaci maniyyatan Jihar su zama cikin shiri domin ana dab da fara jigilar su zuwa kasa mai tsarki...
An zaɓi ɗan ƙwwallon Real Madrid, Jude Bellingham a matsayin gwarzon ɗan wasan La Liga na bana a kakar farko da ya yi a Sifaniya. Bellingham,...
Gwamna Umar Namadi ya bayar da takardun kama aiki na dindindin ga malaman makarantu 3,143, tare da daukar ma’aikatan wucin gadi 2,445 a jihar. Da...