Ƙungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Gas ta Kasa (NUPENG), ta dakatar da yajin aikinta bayan kulla yarjejeniya da mahukunta matatar man fetur ta Dangote kan haƙƙin...
Gwamnatin Birtaniya ta sanar da bayar da tallafin fam miliyan 19 domin gina asibitoci da makarantun zamani masu jure sauyin yanayi a Najeriya. Sanarwar ta fito...
Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada aniyarta na magance matsalar rashin aikin yi a tsakanin matasa ta hanyar samar da tsari na ƙasa kan haɓaka sana’o’in hannu...
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya bayyana gamsuwarsa da aikin sake fasalin Asibitin Kwararru na IBB da ke Minna. Gwamnan ya bayyana haka ne bayan...
Rundunar ’Yan Sanda a Jihar Jigawa ta nemi goyon bayan kafafen yada labarai wajen tsara dabarun yaki da laifuka da kuma matsalar shan miyagun kwayoyi a...
Malamai da shugabannin makarantu daga kananan hukumomi goma na jihar Jigawa sun yaba wa Hukumar Kula da Kananan Yara ta Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, da Kungiyar...
An gano gawarwaki 29, yayin da aka ceto mutane 50 daga wani hadarin jirgin ruwa da ya auku a kauyen Gausawa na yankin Malale a karamar...
Jami’an Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) shiyar Kano sun kama kwalabe 8,000 na Akuskura, wani hadin ganyen magani da ake zargin na...
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bukaci Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa (FRSC) da sauran masu ruwa da tsaki da su kara kaimi wajen aiwatar da...
Gamayyar kungiyoyin jam’iyyar APC a jihar Jigawa sun yi Allah wadai da ɗabi’ar sakataren kudi na jam’iyyar ta ƙasa, Alhaji Bashir Usman Gumel, suna bayyana halayensa...
A wani yunkuri na kokarin tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a Arewa maso Yamma da wasu sassan Arewa ta Tsakiya, Kwamandan Rundunar Operation Fansan...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama wani mutum da ake zargi da safarar mutane tare da mata 12 a wata tashar mora da ke kan...
Hedkwatar Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (NSCDC) a Jihar Kano ta kama mutane shida da ake zargi da lalatawa da kuma satar kayayyakin wutar lantarki a...
Asusun Kula da Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF),da Kungiyar Tarayyar Turai (EU), tare da hadin gwiwar Hukumar Ilimi ta Firamare ta Jihar Jigawa(SUBEB) sun horas...
Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya rushe majalisar kwamishinoinsa Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da Babban Sakataren Yaɗa Labarai, Bologi Ibrahim, ya...