Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta samu ci gaba a fannoni daban-daban na tattalin arziƙi. Sanarwar da mai ba Shugaban...
Tarayyar Turai (EU) da Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, tare da hadin gwiwar SUBEB sun ƙaddamar da gangamin wayar da kai...
Guinness World Records ya tabbatar da Hilda Baci, Shahararriyar ‘yar Najeriya mai dafa abinci, a matsayin wacce ta girka dafa-dukar shinkafa mafi yawa da aka taba...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta tabbatar wa al’ummar ƙaramar hukumar Maigatari cewa kasuwar Maigatari za ta zama ɗaya daga cikin cibiyoyin kasuwanci a Najeriya. Gwamna Umar Namadi...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta kashe sama da Naira Biliyan 18 da rabi wajen gina titin Arbus zuwa Girbobo zuwa Garin Bukar, da ke karamar hukumar Malam...
Jami’an Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kaduna sun sami lambar yabo ta kasa bisa namijin ƙoƙarin da suka nuna a aikin Hajjin shekarar 2025. Kafar...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta gudanar da bude tayin kwangila domin gina katanga, ƙofofi da gidajen masu gadi a wasu makarantun sakandare a fadin jihar. A jawabinsa...
Gidauniyar Zayt da ke tallafawa mata da yara, wato Zayt Foundation for Women and Children a turance, tare da haɗin gwiwar hukumar kula da kiwon lafiya...
Kungiyar Ma’aikatan Lafiya ta Najeriya (MHWUN), reshen Jihar Zamfara, ta ayyana yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai bisa zargin wariya a aiwatar da tsarin albashi na...
Gwamnatin jihar Kwara tare da hadin gwiwar Gidauniyar MTN, da Ofishin Majalisar Ɗinkin Duniya kan Yaki da Miyagun Ƙwayoyi (UNODC), da Hukumar Yaki da Sha da...
Gwamnatin jihar Jigawa ta amince da biyan Naira Biliyan Daya domin ci gaba da bayar da ingantattun ayyukan kiwon lafiya ga mutane masu rauni dubu 287...
Uwargidan Shugaban Kasa Sanata Oluremi Tinubu, ta ƙaddamar wata gasa ta muhalli a faɗin ƙasa wacce aka ƙirƙira domin ƙarfafa dasa bishiyoyi, tsaftar muhalli da kuma...
Hukumar Haraji ta Nasarawa ta Hukumar Tara Haraji ta Jihar Nasarawa ta tara Naira biliyan 16 da Miliyan 500 daga watan Janairu zuwa Agustan 2025. Shugaban...
Jami’ar Bayero Kano (BUK) ta sake jaddada kudirinta na ci gaba da samar da sauye-sauyen zamani wajen tafiyar da harkokin kuɗi a aikin gwamnati a Najeriya...
Gwamnatin Birtaniya, ta hannun ofishin kula da kasashen renon Ingila (FCDO) tare da haɗin gwiwar UNICEF, ta ware Fam Miliyan 19 domin ƙarfafa gina makarantu da cibiyoyin...