Tsaro
An karrama ‘yan sanda huɗu saboda ƙin karɓar cin hancin miliyan 8.5 a Taraba

Rundunar ‘yansandan jihar Taraba ta karrama wasu jami’anta huɗu, saboda ƙin karɓar cin hancin naira miliyan 8.5 dagha wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne a lokacin da suke aiki a wani shingen binciken ababe hawa.
Kwamishinan ‘yansandan jihar, David Illoyalonomo ne ya karrama jami’an huɗu a shalkwatar rundunar ‘yansandan jihar.
Mista Illoyalonomo ya ce jami’an sun nuna halin dattako, da ɗaga darajar aikin ɗansanda a idonduniya.
Kwamishinan ‘yansanda ya ce zai gabatar da jami’an huɗu ga babban sifeton ‘yansanda na ƙasar, Kayode Egbetokun, domin yi musu ƙarin girma da kuma duba yiyuwar karrama su da lambar yabo.
-
Labarai2 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik