Labarai
Sojojin Sama Sun Cafke Jagoran ’Yan Bindiga A Kano
Rundunar sojin saman Najeriya ta kama wani kasurgumin mai garkuwa da mutane a Jihar Kano.
An kama jagoran ’yan bindigan ne a samame da sojoji suka kai maboyarsa da yaransa da ke Karamar Hukumar Takai.
Ana zargin gungun ’yan ta’addan ne suka addabi yankin karamar hukumar da garkuwa da mutane.
Kakakin rundunar sojin saman Najeriya, Air Vice Marshal Edward Gabkwet, ya ce bincike ya nuna cewa Isah Abdul da gungunsa ne suka sace wani mai suna Yakubu Ibrahim Tagaho, wanda aka fi sani da “Sarkin Noman Gaya,” a ranar 6 ga Afrilu, 2023.
An sace Sarkin Noma Gaya ne a kauyen Tagaho a ranar 6 ga watan Janairu.
-
Labarai5 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Ilimi6 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Fasaha6 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai6 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai4 days ago
Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai
-
Labarai6 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana
-
Labarai6 days ago
Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar
-
Labarai6 days ago
Varane zai bar Manchester United