Labarai
NLC Ta Yi Barazanar Shiga Zanga-zangar Kwanaki 2 A Fadin Najeriya
Kungiyar Kwadago ta Najeriya ta yi barazanar shiga zanga-zangar kasa ta kwanaki 2, idan har gwamnatin tarayya ta gaza aiwatar da yarjejeniyar da ta cimma da ma’aikata a karshen wa’adin kwanaki 14.
Da yake zantawa da manema labarai a Abuja, a karshen taron majalisar zartarwa ta kasa, shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Kwamared Joe Ajaero, ya ce za a fara zanga-zangar ne bayan cikar wa’adin kwanaki 14 da ta ba gwamnatin tarayya don magance yarjejeniyar da aka cimma. da Labour.
Kwamared Ajaero ya ce kungiyar Kwadago za ta fara zanga-zanga a fadin kasar a ranakun 27 da 28 ga watan Fabrairu.
Karamin Ministan Kwadago da Aiki, Dr Nkieruka Onyejeocha ya tabbatar wa kungiyar kwadagon cewa gwamnatin tarayya za ta cika yarjejeniyar da ta kulla da kungiyar kwadago cikin mako guda.
Dr Onyejeocha ya bayyana kudirin gwamnatin tarayya na tabbatar da jin dadin ma’aikatan Najeriya.
RN
-
Labarai2 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik