Connect with us

Labarai

Karamar Hukumar Miga Ta Yi Wa Tsara Zarar Wajen Fatar da Zakkar Amfanin Gona

Published

on

Daga Usman Muhammad Zaria

Mai Martaba Sarkin Dutse, Alhaji Hamim Muhammadu Nuhu Sanusi ya kaddamar da rabon zakkar kayayyakin amfanin gona ta shekarar musulunci ta 1447 a gundumar Miga dake Jihar Jigawa.

A lokacin da yake jawabi, Mai Martaban ya bayyana cewar an kaddamar da rabon zakkar ne a Miga kasancewarta ta farko wajen tattara zakkar amfanin gona a shekarar 2025.

A don haka, Alhaji Hamim Muhammadu Sunusi, ya hori al’ummar Miga da su kasance masu son zaman lafiya da junan su gami da gujewa tada fitina.

A nasa jawabin, Shugaban Karamar Hukumar Miga, Mallam Bilya Garba ya bada tabbacin ci gaba da marawa gundumar baya domin rike kanbunta wajen tattara zakka.

Tun da farko a jawaninsa, Sa’in Dutse Mallam Mahmud Yunusa ya yi bayani dalla dalla kan yawan zakkar da kowacce gunduma ta samu.

Wakilinmu ya bamu rahoton cewar, an tara zakar amfanin gona ta naira miliyan 623 da dubu 822 a shekarar 2025.

Amfanin gonan sun hada da Dammunan Gero da Dawa 40, 558 da kuma bahunan gero da Dawa 2,181 da za a rabawa mabukata har su 29,906.

 

 

Labarai

Labarai8 hours ago

Hukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani

Ayyukan ban ruwa a yankin Kogin Benuwe na fuskantar barazana sakamakon taruwar Laka da Yashi a kogin, lamarin da ke...

Labarai1 day ago

Gwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu

Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya raba tallafin kayan abinci na watan Ramadan tare da...

Labarai1 day ago

Sojoji Sun Yi Nasarar Kwato Dabbobi 257 da Aka Sace a Karamar Hukumar Gwarzo

Daga Abdullahi Jalaluddeen Sojojin Najeriya sun sami nasarar dawo da Shanu da Awaki  257 da aka sata a  wani aikin...

Labarai1 day ago

Uwargidan Gwamnan Zamfara ta Yaba da Yadda Aka yi Rabon Tallafin Ramadan

Daga Aminu Dalhatu  Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta yaba wa dukkan masu ruwa da tsaki bisa...

Labarai1 day ago

Gwamnatin Kebbi Za ta Raba Hatsi da Kayayyakin Aikin Gona ga Marasa Galihu

Daga Sani Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta kammala shirye-shiryen raba kayayyakin aikin noma da nau’o’in hatsi daban-daban ga mutane miliyan...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Kwara Ta Jaddada Kudurinta Na Kula Da Jin Daɗin Masu Harkar Sufuri

Gwamnatin Jihar Kwara ta bai wa masu harkar sufuri a jihar tabbacin ci gaba da kare muradunsu da jin daɗinsu....

Labarai2 days ago

Gwamnan Zamfara Ya Haramta Karbar Kudin Haraji A Hannu

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayar da umarnin dakatar da duk wani tsarin karbar kuɗaɗen shiga ta tsabar kuɗi...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Tarayya Ta Faɗaɗa Rijistar Tallafin Jama’a Domin Tantance Masu Buƙata

Gwamnatin Tarayya na faɗaɗa tare da ƙarfafa Rijistar Tallafin Jama’a ta Ƙasa National Social Register domin tabbatar da cewa an...

Labarai2 days ago

Gwamna Idris Ya Ba da Umarnin Binciken Gobarar da Ta Tashi a Makarantar Nurul Haqq da ke Birnin Kebbi

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayar da umarnin gaggauta kafa wani kwamitin bincike mai ƙarfi domin gano musabbabin gobarar...

Labarai2 days ago

Taraba Ta Kaddamar da Rarraba Kayan Aikin A Kananan Hukumomi 16

Hukumar Kula da Ci gaban Kiwon Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Taraba ƙarƙashin Shirin IMPACT, ta ƙaddamar da rarraba kayan...

Mafi Shahara