Al’ummar musulmin jihar Taraba sun gudanar da karatun kur’ani mai tsarki tare da gudanar da addu’o’i na musamman ga gwamna Agbu Kefas da al’ummar jihar...
Jami’an da ke tsaron gabar tekun Tunisia sun tsamo gawarwakin ‘ƴan cirani 27 bayan nutsewar jirgin ruwan da suke ciki, a lokacin da suke ƙoƙarin...
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya rusa majalisar zartaswar jihar nan take. Gwamnan ya kuma sallami sakataren gwamnatin jihar Barista Mohammed Uban Doma Aliyu daga...
Wata Kotu a Jamhuriyyar Congo ta zartas da hukuncin kisa kan wasu Sojoji 13 bayan samunsu da laifuka masu alaƙa da kisan kai da sace...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta tarwatsa wata kungiya kalkashin jagorancin wata yarinya mai suna Shamsiyya Adamu, da ke da hannu wajen satar wayar hannu,...
Gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da kwamitin kwararru na jihar kan batun karin jini domin magance gibi da kalubalen da ke tattare da ayyukan karin jini....
An gargadi mazauna jihar Kwara kan zubar da shara ba bisa ka’ida ba, don hana barkewar cututtuka. Kwamishinar Muhalli ta jihar, Hajiya Nafisat Musa-Buge, ta yi...
An bukaci Al ummar musulmi da su cire wani kaso daga cikin dukiyarsu wajen gudanar da wasu ayyukan cigaba da habbakasu don cigaban al umma. Shugaban...
Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kaduna ta fara biyan Naira 61,080 ga mahajjata 6,239 kowannensu, da suka yi aikin Hajji daga jihar a shekarar...
Ma’aikatan gwamnati a Kano sun ci gaba da gudanar da ayyukansu a daidai lokacin da ake kawo karshen bukukuwan Kirsimeti. Ziyarar da aka...
Gwamna Abdullahi Sule na jihar nasarawa, ya rattaba hannu a kan kasafin kudi na naira biliyan 384.3. Gwamnan yayin da yake gabatar da...
Darakta Janar na Gidan Rediyon Tarayyar Najeriya FRCN, Dr Mohammed Bulama ya mika ta’aziyya ga Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa bisa rasuwar mahaifiyarsa da babban...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana matukar farin cikinsa kan sake bude matatar mai ta Warri (WRPC) da Kamfanin Mai na Kasa (NNPCL) ya yi,...
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta amince da kudurin kasafin kudin shekara ta 2025 na sama da naira miliyan dubu 698. Haka kuma majalissar ta amince da...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Kwara, ta kama tan 2 da digo 6 na miyagun kwayoyi, tare da kama...