Hukumar Alhazai ta jihar Kwara ta jajantawa iyalan wasu alhazai biyu da suka rasu a birnin Madina na kasar Saudiyya. A cikin wata sanarwa da sakataren...
Sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma, Alhaji Abdulaziz Yari Abubakar ya fara rabon shanu 380 ga mazabun siyasa 147 a kananan hukumomi 14 na jihar....
Alhazan jihar Neja sun samu tabbacin kyautata walwala da jin dadinsu yayin da suke kasa mai tsarki don gudanar da aikin hajjin bana. Mataimakin gwamnan jihar,...
Alhazan Jihar Borno sun yabawa hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) da gwamnatin jihar Borno bisa kyakkyawan tsarin shirin ciyarwa a Makka da Madina. Alhazan da a...
Kashi na karshe na Mahajjata Dari uku da hudu daga jihar Kwara da babban birnin tarayya Abuja sun isa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin...
Tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya shawarci gwamnonin jihohi 36 na tarayya da su ba da fifiko kan samar da abinci domin dakile matsalolin da...
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Jigawa Alhaji Haruna Aliyu Dangyatin ya ce gwamnatin Gwamna Umar Namadi ba ta tsoma baki a harkokin majalisa tun farkon kama mulki....
Majalisar dattijai ta yi kira da a kara tsaurara matakan tsaro da ka’idojin aiki kan ayyukan hakar ma’adinai a kasar. Majalisar dattijai ta yanke wannan kuduri...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba ya jaddada kudirin gwamnatinsa na samar da ababen more rayuwa da suka dace a fadin kananan hukumomi 44 na jihar. ...
Mataimakin gwamnan jihar Kebbi, Sanata Umar Abubakar Tafida, ya karyata rade-radin da jam’iyyar PDP ta yi na kin mika mulki daga hannun gwamna a duk lokacin...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Saad Abubakar ya ayyana yau Juma’a 7 ga watan Yuni 2024 a matsayin ranar daya ga watan ZULHIJJA. A wata sanarwa...
Masu aikin ceto sun ceto mutane bakwai da suka makale a wani wajen hakar ma’adanai a yankin Galadima Kogo da ke karamar hukumar Shiroro ta Jihar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 19 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da fashi da makami,...
Slovenia ta zama ƙasar Turai ta baya-bayan nan da ta amince da ƙasar Falasdinu a hukumance, a wani mataki da gwamnatin ke fatan zai ƙara matsin...
Shugaban shirin sabunta fata na Renewed Hope Initiative ta kasa kuma uwargidan shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta bada tabbacin samar da karin agaji ga...